Duniyar Soyayya

Duniyar Soyayya entrepreneur and investor in Nigeria

"Kawar da zata kusanta ki Zuwa ga mahaliccinki Allah, itace kawa, amma dukkanin wacce zata yi kokarin nesanta ki ga maha...
02/05/2024

"Kawar da zata kusanta ki Zuwa ga mahaliccinki Allah, itace kawa, amma dukkanin wacce zata yi kokarin nesanta ki ga mahaliccinki, to hakika wannan ba kawa bace abokiyar gabar ki ce a ranar kiyamah, domin lallai sai kunyi baran-baran da ita a gaban Allah buwayi koda kuwa a wannan duniyar ku aminan juna ne, sabida haka sai kisan wacece za kiyi kawance da ita"


YANZU-YANZU: Rarara ya fara aiki da Fatima Mai Zogale a kanmfanin saAn hango Fatima Mai Zogale a yayin taron Tsangayar M...
29/04/2024

YANZU-YANZU: Rarara ya fara aiki da Fatima Mai Zogale a kanmfanin sa

An hango Fatima Mai Zogale a yayin taron Tsangayar Mawallafa da mawakin ya shirya a yau, Wanda kai tsaye taje wajan taron ne, ta bangaren kamfanin Rarara dukda kasancewar ta ba mawakiya ba.

Jaridar AMINTACCIYA ta hango cewa tuni mawakin yasa aka bude mata account a Instagram Wanda hakan ke alamta yin tafiya tare da Fatima Mai Zogale da mawakin ya fara.

Idan baku manta ba a wannan satin da muke Ciki ne aka kori Fatima a wajan aiki sakamakon waka da Rarara yai mata Wanda uwar dakin ta bataji dadi ba.

Majiya Amintacciya

28/04/2024

Tambayoyi Malam #

Abubuwa 10 da ya kamata ku sani kan sabuwar dokar bai wa dalibai rance a Najeriya
04/04/2024

Abubuwa 10 da ya kamata ku sani kan sabuwar dokar bai wa dalibai rance a Najeriya

Daurawa ya sauka daga mukaminsa na hisbah
01/03/2024

Daurawa ya sauka daga mukaminsa na hisbah

Kanawa post news

Issoufou na da hannu a cire Bazoum daga mulki – Tsohon jakadan FaransaKikitsa juyin mulkin ko kuma ya goyi bayan hambara...
16/02/2024

Issoufou na da hannu a cire Bazoum daga mulki – Tsohon jakadan Faransa

Kikitsa juyin mulkin ko kuma ya goyi bayan hambarar da shugaba Bazoum, zargin da wani makusancin tsohon shugaban ƙasar ya musanta.

Tsohon jakadan na Faransa a Jamhuriyar Nijar, Sylvain Itté ya yi wata ganawa ne ta sirri da ‘yan kwamitin da ke kula da harkokin tsaron kasar da kuma dakarunta a majalisar dokokin Faransa a Paris domin ba su bahasi kan abin da ya kai ga juyin mulkin da sojoji s**a yi a a Nijar a shekarar da ta gabata.

A bayannin da tsohon jakadan ya yi wa ‘yan majalisar ya yi ikirarin cewa tsohon shugaban Nijar Mohammadou Issoufou, ya goyi bayan hambarar da mutumin da ya gaje shi Mohammed Bazoum saboda wani sabani da s**a samu a tsakaninsu da ke da alaƙa da kuɗin mai na ƙasar

Address

Kano
09027492411

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Duniyar Soyayya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Duniyar Soyayya:

Share