GY Times Hausa

GY Times Hausa Idan rana ta fito, tafin hannu baya kareta, GY Times Hausa ta shirya domin sanar daku zafafan Labaran duniya , wasanni, nishadi, kimiyya da fasaha.

Domin sanin halin da duniya ke ciki,kasance da wannan shafin jarida na A.M.T Hausa TV ..

Fitacciyar ’yar soshiyal midiya Murja Kunya ta bayyana sha'awar kasancewa matar shahararren malamin Musulunci, Alƙali Sa...
04/08/2025

Fitacciyar ’yar soshiyal midiya Murja Kunya ta bayyana sha'awar kasancewa matar shahararren malamin Musulunci, Alƙali Salihu Zaria. A wani saƙo da ta wallafa a shafinta na TikTok Murja ta ce malamin yana matuƙar burge ta saboda halinsa na tsage gaskiya komai ɗacinta.

04/08/2025
Faduwar Rana a Birnin Gaza Na Kasar Falasdinu A Ranar 13 Ga Watan Oktoban 2023.
04/08/2025

Faduwar Rana a Birnin Gaza Na Kasar Falasdinu A Ranar 13 Ga Watan Oktoban 2023.

04/08/2025

Martanin Prof. Abdallah Uba akan Maryam Labarina.

Da sanyin safiyar yau Litinin ne aka hangi dandazon Tsoffin jami'an Soji na zanga-zanga kan hanasu haƙƙin su bayan ɗauka...
04/08/2025

Da sanyin safiyar yau Litinin ne aka hangi dandazon Tsoffin jami'an Soji na zanga-zanga kan hanasu haƙƙin su bayan ɗaukar tsawon lokaci da aje aikin nasu....

Jami'an sojin dai galibin su sun ajiye aikin ne a Bara bisa ra'ayin kansu,bisa tsari wajibi ne a biya su haƙƙunan su,sai dai kawo yanzu haƙƙin nasu ba amo ba labari....

Shin ko me yasa ma'aikatan da s**a ajiye aiki ke fuskantar matsalar rashin biyansu haƙƙokin su duk da cewa sune sahun gaba a wahaltawa ƙasar ....

Ku rubuta mana a comment section 🤌

ZARAR BUNU: Matsagaitan masu kudi ada wato (Middle Class) kenan yanzu a mulkin Tinubu sun zama mabarata, Sai sunyi bara ...
04/08/2025

ZARAR BUNU: Matsagaitan masu kudi ada wato (Middle Class) kenan yanzu a mulkin Tinubu sun zama mabarata,

Sai sunyi bara suke iya ciyar da kansu wannan ba karamin tashin hankali bane -inji babbar marubuciya Chimamanda Adichie.

GY Times Hausa
Me zaku ce? Shin haka ne zancen ta?

Kungiyar Hamas ta saki hotunan jami'an kasar Israila abunda ya tada hankalin kassr ta Israila, inda ta nemi da Hamas ta ...
04/08/2025

Kungiyar Hamas ta saki hotunan jami'an kasar Israila abunda ya tada hankalin kassr ta Israila, inda ta nemi da Hamas ta sako mata yan kasarta amma kuma Hamas ta ki ta kuma bayyana cewar sai sun ji irin azabarvda Falasdinawa ke ji.

04/08/2025
04/08/2025
04/08/2025
04/08/2025
Kafin Aure mun Ɗauka bayan aure matsala ta kare, bayan kayi aure sai ace ka kara Aure, mata biyu kafi samub Zaman Lafiya...
04/08/2025

Kafin Aure mun Ɗauka bayan aure matsala ta kare, bayan kayi aure sai ace ka kara Aure, mata biyu kafi samub Zaman Lafiya, komi zai zama Normal. Malam hira ne kawai 😆- Abdul Journalist 1

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when GY Times Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share