Arewa Archive News

Arewa Archive News Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Arewa Archive News, Media/News Company, Zoo Road, Kano.

Saudi National Day
23/09/2025

Saudi National Day

MashaAllah Jarumar Kannywood Kenan Momee Gombe A Hanyarta na zuwa Ummarah Allah Ya Karba Ibada Ameen.
14/09/2025

MashaAllah Jarumar Kannywood Kenan Momee Gombe A Hanyarta na zuwa Ummarah Allah Ya Karba Ibada Ameen.

MashaAllah Momee Gombe Kenan A Kasar Saudiyya tana aikin Ummarah Allah Ya Karba Ibada Ameen
14/09/2025

MashaAllah Momee Gombe Kenan A Kasar Saudiyya tana aikin Ummarah Allah Ya Karba Ibada Ameen

Shettima ya buƙaci a hanzarta rabon tallafin Naira biliyan 250 ga manomaMataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya um...
11/09/2025

Shettima ya buƙaci a hanzarta rabon tallafin Naira biliyan 250 ga manoma

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya umurci Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Daidaita Harkokin Abinci wato Presidential Food Systems Coordinating Unit (PFSCU) da ya hanzarta rabon tallafin bashin gwamnati na Naira biliyan 250 ga ƙananan manoma.

Shettima ya ce kuɗin za a bayar da su ne ta hannun Bankin Manoma da ruwa mai sauƙi, inda ya jaddada cewa dole a samar da tsari na musamman domin tabbatar da cewa manoman da ake nufi da tsarin, su ne za su amfana da rancen.

Ya yi wannan jawabi ne a Abuja, a taron kwamitin jagoranci na PFSCU karo na shida da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa.

Shettima ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa matakan da ya ɗauka wajen sassauta harkar sinadaran taki da kafa asusun samar da iri na shugaban ƙasa. Ya ce hakan ya bai wa hukumar PFSCU damar aiki cikin sauri don tallafa wa manoma.

A wajen taron, gwamnan Jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya bukaci a samar da tsari mai inganci domin tabbatar da cewa rancen ya kai ga manoma. Ya kuma ce jiharsa za ta tallafa wa hukumar PFSCU da kuɗi a duk wata.

Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yaba da kokarin Bankin Manoma, tare da bayyana cewa akwai buƙatar a ci gaba da tallafa wa manoman cikin gida.

Shi kuwa Gwamnan Cross River, Bassey Otu, ya ce ya dace a ƙarfafawa manoma da karin tallafi da rangwamen kudi.

Ko’odinetan PFSCU, Marion Moon, ta ce hukumar na ci gaba da aiki da hukumomi a matakin tarayya, jihohi da kananan hukumomi don karfafa samar da abinci a Najeriya.

GWANIN SHA'AWA: Gwarzo Da Gwarzuwa Na Gasar Karatun Kur'ani Sun Aure JunansuMasu nasara a gasar karatun Alƙur'ani da aka...
10/09/2025

GWANIN SHA'AWA: Gwarzo Da Gwarzuwa Na Gasar Karatun Kur'ani Sun Aure Junansu

Masu nasara a gasar karatun Alƙur'ani da aka gudanar a Jami’ar Usmanu Ɗan Fodio sun ɗaura aure da juna, lamarin da ya jawo farin ciki da yabo daga al’umma.

Bayan nasarar su a musabakar, an sanar da cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ɗauki nauyin karatun su zuwa ƙasar Masar don ƙara zurfafa ilimin addini.

Lamarin ya nuna haɗin gwiwa tsakanin ilimi da soyayya, inda iyaye da malamai ke yabawa da wannan cigaba mai albarka.

Yadda shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya gana da shugaban Faransa a wannan Laraba, a ci gaba da hutun shekara da shugaban ...
10/09/2025

Yadda shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya gana da shugaban Faransa a wannan Laraba, a ci gaba da hutun shekara da shugaban na Nijeriya ke yi a Turai

RABI'ATU SULAIMAN KURFI: A Kannywood tana daya daga cikin jaruman da su ke da kamala, Ilmi, nutsuwa da iya acting.Rabi'a...
10/09/2025

RABI'ATU SULAIMAN KURFI: A Kannywood tana daya daga cikin jaruman da su ke da kamala, Ilmi, nutsuwa da iya acting.

Rabi'atu duk film din da ta fito sai ka fahimci lallai akwai Ilmi da tarbiya tattare da ita.

Duk da cewa jihar Katsina, ba su da jaruman fina-finai da yawa, Amma Rabi'atu ta zamar musu tamkar daya da dubu domin tana samun yabo daga wurin al'umma, dan haka ne ta zamarwa jihar Jakadiya tagari a fannin fina-finan Hausa

Shugaba Tinubu ya tafi hutun sa na shekara- shekara zuwa TuraiShugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja yau Alh...
04/09/2025

Shugaba Tinubu ya tafi hutun sa na shekara- shekara zuwa Turai

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja yau Alhamis domin fara hutun sa na shekara-shekara na 2025.

Sanarwar fadar shugaban kasa ta ce shugaban zai yi hutun ne a Turai, inda zai shafe kwanaki goma na aiki.

Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da dabarun sadarwa, ya ce Tinubu zai kwashe lokacin ne a Faransa da Birtaniya kafin dawowarsa gida Najeriya.

Hutun na bana dai shi ne na shekara ga shugaban, kuma ana sa ran zai dawo Najeriya bayan ya kammala hutun nasa a makonni biyu masu zuwa.

Camp Nou tonight
03/09/2025

Camp Nou tonight

Continuation of the Egyptian-American joint training the bright star 2025 with the base of Mohammed Najib with the parti...
03/09/2025

Continuation of the Egyptian-American joint training the bright star 2025 with the base of Mohammed Najib with the participation of 44 countries and 8 thousand fighters.

Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar Juma'a 5 ga watan Satumba a matsayin ranar hutun Maulidi.
03/09/2025

Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar Juma'a 5 ga watan Satumba a matsayin ranar hutun Maulidi.

Jungle justice reportedly carried out on attempted motorcycle snatcher around Railway Quarters in Makurdi, Benue State t...
03/09/2025

Jungle justice reportedly carried out on attempted motorcycle snatcher around Railway Quarters in Makurdi, Benue State this morning.

This thing keeps occuring. Kai! 🤔

Address

Zoo Road
Kano
700222

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Archive News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Arewa Archive News:

Share