Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria FREEDOM RADIO (Muryar Jama’a)
(429)

An indigenous private radio station established in Kano a historic city, the commercial nerve center of the sub-Saharan Africa and perhaps Nigeria’s political melting pot...

"Mu 'Yan Allah ya bashi mu samu ne Murtala Sule Garo .Don haka bamu da bukatar kayan kowa , mun hakura da inda Allah ya ...
13/12/2025

"Mu 'Yan Allah ya bashi mu samu ne Murtala Sule Garo .Don haka bamu da bukatar kayan kowa , mun hakura da inda Allah ya ajiye mu "

-Hon. Aminu Jijitar
Tsohon Mataimakin Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa , Kano.

Shugabar hukumar taimakekeniyar lafiya ta jihar Kano KSHCIMA Dr. Rahila Aliyu Mukhtar ta ce adadin mutane masu bukata ta...
13/12/2025

Shugabar hukumar taimakekeniyar lafiya ta jihar Kano KSHCIMA Dr. Rahila Aliyu Mukhtar ta ce adadin mutane masu bukata ta musamman 46,512 da masu cututtuka mai tsanani 31,003, da masu cuta mai karya garkuwar jiki 29,473 da masu zaman gidan gyaran hali 3,609 da kuma adadin mutane 8,053 da ke dauke da sauran cututtuka k**ar hawan jini ciwon barin jiki dukkan su suna cıkın tsarin KSCHMA.

Ta kuma ce sama da mata masu ciki 145,723 da yara yan kasa da shekara biyar 124,802 ne ke cin gajiyar Hukumar KSCHMA a Kano karkashin shirin ABBA CARE.

Dr Rahila Aliyu Mukhtar.

13/12/2025

Duk hassadar mutum da jihar Kano dole ya yarda sun zabi shugaba na gari kuma yana musu aiki don haka sauran jihohi su yi koyi da Kano - Prof. Sheriff Almuhajir

13/12/2025

Shiin Ga wuri ga waina na wannan makon

13/12/2025

Ko waye ya hada bukatarsa da Engr. Abubakar Bichi a siyasance sai mun yi fatali da tasa bukatar - Nasir S Adam Bichi

13/12/2025

Duk kalaman da Alh. Magaji Dogo ya yi, bada yawun Sanata ya yi ba kuma Sanata baya tare da shi - Yakubu Muhammad Giredi

13/12/2025

Wannan abun da A.A Zaura ya yi a Abuja ya yi mana dai-dai kuma inda ya ambaci sunan Sanata Barau, idan da Barau yake ba abun da zai sa ya ki k**a sunansa - Hon. Dahiru Maiwuddadu

Rabi'u PA Dawaki ya yaba da Jajircewar Gwani Musa Falaki, a kan yadda  harkokin makarantun Tsangayu, ta kawo nasarori ma...
13/12/2025

Rabi'u PA Dawaki ya yaba da Jajircewar Gwani Musa Falaki, a kan yadda harkokin makarantun Tsangayu, ta kawo nasarori masu tarin yawa da jihar Kano za ta jima tana amfanarsu a fannin Ilimin makarantun Tsangayu.

SponsoredAlhamdulillahi After due consultations and careful consideration, I have formally resigned my appointment as Sp...
13/12/2025

Sponsored

Alhamdulillahi

After due consultations and careful consideration, I have formally resigned my appointment as Special Assistant, effective 13th December 2025.

I am sincerely grateful to Sen. Barau I. Jibrin for the opportunity given to me to serve, and I deeply appreciate the trust and support extended to me during my period of engagement. This decision is taken in the overall interest of party unity and progress in Kano State as we prepare for the 2027 General Elections.

I remain respectful of the leadership of our great party and fully committed to its continued success.

Bissalam.

Yadda Al’ummar Karamar Hukumar Dawakin Kudu s**a gudanar da Sallar Alkunut tare da addu'oi samun zaman lafiya dangane da...
13/12/2025

Yadda Al’ummar Karamar Hukumar Dawakin Kudu s**a gudanar da Sallar Alkunut tare da addu'oi samun zaman lafiya dangane da abubuwan da ke faruwa akan titin Dawaki zuwa Mariri na yawan kashe kashe mutane da satar babura da dukiyoyin Al'umma.

Hotuna daga:

Comr Sk Omar Dawakee

Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne a daidai lokacin da ake sallar Juma’a, inda ake zargin batagarin sun shiga gi...
13/12/2025

Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne a daidai lokacin da ake sallar Juma’a, inda ake zargin batagarin sun shiga gidan marigayiyar tare da aikata kisan gilla, k**ar yadda makwabta s**a shaida wa Freedom Radio.

Ɗaya daga cikin ‘yan uwan mijin marigayiyar ya bayyana yadda s**a samu labarin faruwar lamarin, inda ya ce abin ya girgiza zukatan al’ummar yankin matuƙa.

Sai dai wani dattijo a yankin Shekar Mai Daki, Alhaji Hamza Ahmad, ya ce suna bakin ƙoƙarinsu wajen samar da tsaro a yankin tare da buƙatar kafa ofishin ‘yan sanda, amma har yanzu ba a turo jami’an da za su fara aiki ba.

Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Karamar Hukumar Tarauni Hon. Mukhatar Yarima ya gabatar da taron raba kayan tallafi g...
13/12/2025

Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Karamar Hukumar Tarauni Hon. Mukhatar Yarima ya gabatar da taron raba kayan tallafi ga yan kasuwar waya ta Farm Center Mutum 300 domin rage musu radadin Iftila'in gobara da ta same su.

Address

PHASE 1 SHARADA INDUSTRIAL Estate KANO
Kano
700234

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Freedom Radio Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Freedom Radio Nigeria:

Share

Category