Siyasarmu TV

Siyasarmu TV Labarai da rahotonni kan siyasar Kano, Arewa da Ƙasa Najeriya za ku iya tuntubarmu a 08021307555.
(7)

16/06/2026

Yadda Hon. Abdulamajid Mairigar Fata da Barr. Isma'il Danbare yan takarar majalisar tarayya na Gwale da Kumbotso s**a kammala cike fom din takara a ofishin jam'iyyar NDC dake Abuja.

Me za ku ce?

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta soke hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ƙarƙashin Mai Shari’a Peter Lifu, ta yanke wand...
16/06/2026

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta soke hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ƙarƙashin Mai Shari’a Peter Lifu, ta yanke wanda ya umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta cire rajistar wasu jam’iyyun siyasa da s**a haɗa da African Democratic Congress (ADC), Zenith Labour Party (ZLP) da wasu.

Siyasarmu TV ta rawaito, Kotun Ɗaukaka Ƙara ta amince da ƙarar daukaka ƙarar da jam’iyyun siyasar da abin ya shafa s**a shigar tare da goyon bayan INEC, inda ta bayyana cewa hukuncin Babbar Kotun Tarayya ba zai ci gaba da aiki ba.

Tun da farko, INEC ta bayyana mamakinta kan yadda Mai Shari’a Peter Lifu ya yanke hukuncin duk da cewa akwai matakan shari’a da ke gudana kan lamarin. Hukumar ta kuma nuna rashin gamsuwa da yadda ba a sanar da ita ranar yanke hukuncin ba, tana mai cewa ta samu labarin ne ta kafafen yaɗa labarai.

Da wannan sabon hukunci na Kotun Ɗaukaka Ƙara, jam’iyyun ADC, ZLP da sauran waɗanda lamarin ya shafa za su ci gaba da kasancewa cikin jerin halastattun jam’iyyun siyasa a Najeriya.

Me za ku ce?

16/06/2026

Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi taza da tsifa kan takarar Aminu Abdussalam da Mustapha Kwankwaso.

Me za ku ce?

"Ko ɗar ba ma yi Tinubu zai sake maimaita kujerarsa a 2027 saboda yadda sauran jam'iyyu ke cikin masifar da ba za su iya...
16/06/2026

"Ko ɗar ba ma yi Tinubu zai sake maimaita kujerarsa a 2027 saboda yadda sauran jam'iyyu ke cikin masifar da ba za su iya gyarawa kafin zaɓe ba."

- Musa Iliyasu Kwankwaso

"Aminu Abdussalam da Mustapha takarar wucin gadi Kwankwaso ya ba su nan da wani lokaci zai iya canja su."- Musa Iliyasu ...
16/06/2026

"Aminu Abdussalam da Mustapha takarar wucin gadi Kwankwaso ya ba su nan da wani lokaci zai iya canja su."

- Musa Iliyasu Kwankwaso

"Kwankwaso aro ya ba wa ɗansa Mustapha kujerar mataimakin gwamna, nan da wani lokaci zai iya canja shi."- Musa Iliyasu K...
16/06/2026

"Kwankwaso aro ya ba wa ɗansa Mustapha kujerar mataimakin gwamna, nan da wani lokaci zai iya canja shi."

- Musa Iliyasu Kwankwaso

Ra'ayin Ja'afar Ja'afar kan ɗaukar Mustapha Kwankwaso a kujerar ɗan takarar mataimakin gwamna.Me za ku ce?
16/06/2026

Ra'ayin Ja'afar Ja'afar kan ɗaukar Mustapha Kwankwaso a kujerar ɗan takarar mataimakin gwamna.

Me za ku ce?

Alhaji Idris Zago ya zo da sabon zance a siyasar Kano.Me za ku ce?
16/06/2026

Alhaji Idris Zago ya zo da sabon zance a siyasar Kano.

Me za ku ce?

Sakon AA Zaura ga al’umma na murnar sabuwar shekarar musulunci.
16/06/2026

Sakon AA Zaura ga al’umma na murnar sabuwar shekarar musulunci.

16/06/2026

Tofah…. Ko da wa Danbilki Kwamanda yake wannan zance?

Me za ku ce?

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Siyasarmu TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share