Abba Kabir Yusif Reporters

Abba Kabir Yusif Reporters Kwankwasiyya

PRESS RELEASE. 10/10/2025HISBAH TA KARRAMA SHUGABAN HUKUMAR KAROTA Hon. FAISAL MAHMOUD, SABODA HAZAKAR SA A AIKI...Hukum...
10/10/2025

PRESS RELEASE. 10/10/2025

HISBAH TA KARRAMA SHUGABAN HUKUMAR KAROTA Hon. FAISAL MAHMOUD, SABODA HAZAKAR SA A AIKI...

Hukumar Hisbah ga karrama Shugaban Hukumar kula da zirga zirgar ababan hawa ta jihar kano (KAROTA), Hon. Faisal Mahmoud Kabir, saboda kwazon sa da jajircewa wajen gudanar da ayyuka tare da ingantaccen haɗin gwiwa da hukumar Hisbah da kuma KAROTA.

Babban Kwamandan Hisbah, Mal. Aminu Ibrahim Daura, ne ya mika lambar yabon ta hannun Darakta Janar na hukumar Hisbah.

A cikin jawabin sa, ya bayyana cewa sun lura da yadda KAROTA ke aiki kafada da kafada da Hisbah wajen tabbatar da doka da oda a cikin jahar nan.

Ya kuma yaba da irin kokarin da Shugaban KAROTA yake a kullum, musamman a ranakun Juma’a da Jimma’i wajen tabbatar da tsari a manyan hanyoyi.

A nasa jawabin, Permanent Secretary na Ma’aikatar Sufuri ta jiha, Alhaji Abdulmumini Babani, ya bayyana farin cikinsa da wannan karramawa. Ya ce da ace ba KAROTA aka karrama ba, hakan zai nuna rashin adalci, domin hukumar ta cancanci yabo bisa irin rawar da take takawa wajen inganta harkokin sufuri a jihar Kano.

Shima a nasa jawabin Babban mataimaki na musamman ga gwabna a KAROTA, Alhaji Yahuza Adamu, yankaba ya bayyana cewa wannan karramawa ba ta tsaya ga MD kawai ba, an karrama hukumar KAROTA gaba ɗaya ne bisa jajircewarta da haɗin kai da sauran hukumomi.

Ya yaba da wannan girmamawa tare da jaddada cewa za su ci gaba da aiki tukuru.

A karshe, MD KAROTA, Hon. Faisal Mahmoud Kabir, ya gode wa hukumar Hisba bisa wannan abin kirki, inda ya bayyana cewa akwai kyakkyawar alaƙa mai ƙarfi tsakanin ayyukan KAROTA da na Hisbah, kuma wannan haɗin gwiwar ce ke kawo nasarori masu kyau.

> Daga: Abubakar Ibrahim Sharada Anipr
Jami’in Hulɗa da Jama’a, na KAROTA Kano State.

Yanzu-yanzu Babban Lauyan Gwamnatin Kano Kuma Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano, Barr. Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, Ya ...
10/10/2025

Yanzu-yanzu Babban Lauyan Gwamnatin Kano Kuma Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano, Barr. Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, Ya rako Yan Kwamitin da ya kafa har mota, domin kara musu kwarin guywa, wanda da sanyin safiyarnan ya dawo daga Abuja ko gida bai jeba ya shigo office domin cigaba da ayyukan Alumma. Muna addu’a Allah ya bamu nasara🙏

Amir Abdullahi Kima
SSR~Justice 10/10/2025

Barka da juma’a Allah ya kareka daga sharrin mahassada ya baka nasara a rayuwa
10/10/2025

Barka da juma’a Allah ya kareka daga sharrin mahassada ya baka nasara a rayuwa

Endorsement for Dr. Mansur Hassan (Ph.D)I, Shaddadu Danjuma Aliyu Gwarzo, the Special Assistant on Youth Development to ...
09/10/2025

Endorsement for Dr. Mansur Hassan (Ph.D)

I, Shaddadu Danjuma Aliyu Gwarzo, the Special Assistant on Youth Development to the Governor of Kano State, Alhaji Abba Kabir Yusuf, and Secretary of Kwankwasiyya Reporters, Kano Chapter, proudly endorse Dr. Mansur Hassan (Ph.D) for the position of President, Kwankwasiyya Scholars Assembly.

Dr. Mansur Hassan is a man of integrity, experience, and dedication. He has contributed immensely to both the academic and political development of our society. He began his career as a teacher at Karaye Girls Science College and currently serving as a Senior Lecturer at Northwest University, Kano.

He holds a Bachelor’s Degree in Mathematics from Aliko Dangote University of Science and Technology, Wudil, and further advanced his education by obtaining both his Master’s and Ph.D. degrees from reputable universities in Jordan and Malaysia.

Dr. Mansur is also one of the founding members of Kwankwasiyya Reporters Nigeria, serving today as the Zonal Secretary. In addition, he is the Secretary of the Kwankwasiyya Movement, Kano State Chapter, the Public Relations Officer of the NNPP, Kumbotso Local Government, and the Chief of Staff to the Kumbotso Local Government Chairman.

If elected as President of the Kwankwasiyya Scholars Assembly, Dr. Mansur will undoubtedly bring innovative ideas, unity, and growth to the movement. His leadership will promote development that benefits both our current and future generations.

Dr. Mansur is a silent achiever, a humble leader, and a visionary personality who believes in collective progress and empowerment. His record of service speaks volumes about his commitment and capability.

Signed:
Hon. Shaddadu Danjuma Aliyu Gwarzo,
Special Assistant on Youth Development
To His Excellency, Governor Alhaji Abba Kabir Yusuf, Secretary, Kwankwasiyya Reporters Kano Chapter

Gwamnatin Jihar Kano ta shirya gagarumin biki na farfado da kuma bunkasa al'adun gargajiyar Hausawa mai taken KAN-FEST 2...
09/10/2025

Gwamnatin Jihar Kano ta shirya gagarumin biki na farfado da kuma bunkasa al'adun gargajiyar Hausawa mai taken KAN-FEST 2025 (KALANKUWA), wanda za'a gudanar acikin wannan watan da muke ciki.

08/10/2025

Allahu akhbar 🥲🥲 Tabbas idan aniyar da Sabon Kwamishinan Shari’a Barr. Abdulkarim Kabiru Maude ya dakko na tabbatar da anayin Shari’a akan lokaci babu tsaiko tabbas Jihar Kano zata samu gyara ta bangaren Shari’a🙏

08/10/2025
08/10/2025

Daga karamar hukumar Gaya wajen karbar yan APC Mazabar Kazurawa su 190 zuwa jam’Iyar NNPP Kwankwasiyya

07/10/2025

Abin da yasa na kafa kwamitin gaggawa akan jinkirin Shari’a yana da alaqa da zagayen da mukayi na kotuna~Barr. Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano

Press ReleaseDate: October 7, 2025Attorney General Visits Courts, Vows to Decongest Correctional CentresGrand Khadi Call...
07/10/2025

Press Release
Date: October 7, 2025

Attorney General Visits Courts, Vows to Decongest Correctional Centres
Grand Khadi Calls for Fair Case Distribution

In continuation of his visits to courts and judicial institutions across the state, the Attorney General and Commissioner for Justice, Kano State, Barr. Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, accompanied by the Solicitor General and Permanent Secretary, Barr. Salisu Muhammad Tahir, and some of the most senior directors of the Ministry, has visited the High Court of Justice, the Sharia Court, and the Magistrate Court, Normans Land, Kano today, Tuesday.

During the visits, the Attorney General and his team met with judges, court staff, and some awaiting trial inmates to discuss effective measures and modalities aimed at addressing congestion in correctional centres across the state.

At the Sharia Court, Barr. Maude held a fruitful discussion with the Grand Khadi, Hon. Tijjani Ibrahim Yakasai, focusing on the challenges of pending cases, delays in the dispensation of justice, and ways to strengthen collaboration between the Ministry of Justice and the Sharia Court system.

In his remarks, the Attorney General reaffirmed his commitment to working closely with the judiciary to ensure speedy dispensation of justice and to end prolonged trials and congestion in correctional facilities across Kano State.

In his response, the Grand Khadi, Hon. Tijjani Ibrahim Yakasai, commended the Attorney General for the visit and the renewed effort to reform the justice system. He, however, expressed concern that many cases which fall under the jurisdiction of the Sharia Courts are not being brought before them, a situation which he said negatively affects the operation and relevance of the Sharia judicial system in the state. He appealed to the Attorney General to intervene and ensure that such cases are properly directed to the appropriate Sharia Courts.

In his own remarks, the Solicitor General and Permanent Secretary, Barr. Salisu Muhammad Tahir, appreciated the support and cooperation of the judiciary, reaffirming the Ministry’s readiness to work closely with all courts in the state to promote timely, fair, and effective justice delivery for all.

Najib Lawan Danbazau
PRO Ministry of Justice

Amir Abdullahi Kima
SSR Ministry of Justice

07/10/2025

Gwamnatin Kano za ta fara aikin sabbin hanyoyin Jaba zuwa Gayawa, Dakata-Bela, 'Yan dodo zuwa Mai Allalo, Kunchi-Makoda-Danbatta.
.

Address

Kano

Telephone

+2347065534425

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abba Kabir Yusif Reporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Abba Kabir Yusif Reporters:

Share

Category