Muhammad Dahiru

Muhammad Dahiru Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Muhammad Dahiru, Digital creator, Kano.

I'm political Analyst
Advicotor
Blogger
Content Creator
YouTubers/Editor
Scholarship guider
Young Entrepreneur,
by professional born in Rijau, Niger state of Nigeria.

01/04/2026

Ɗalibi Nan Ɗan Bautar Ƙasa Abba Da Ƴan Biɲḍiģa S**a Yi Gãrķuwa Da Shi Allah Ya Kubutar Dashi.

31/03/2026

Hausa Islamic Quiz

DA. ƊUMI-ƊUMI: Gawuna ya fice daga jam'iyyar APC Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi ...
30/03/2026

DA. ƊUMI-ƊUMI: Gawuna ya fice daga jam'iyyar APC

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi murabus daga zama ɗan jam'iyyar APC mulki.

DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa Gawuna, a takardar ficewa daga jam'iyyar da ya aikewa shugaban APC na mazaɓarsa ta Gawuna, mai dauke da kwanan watan 29 ga watan Maris, ya ce matakin da ya ɗauka na ƙashin kansa ne.

Sai dai ba a san jam'iyyar da Gawuna, zai koma ba amma akwai jita-jita mai ƙarfi cewa zai koma jam'iyyar ADC, har ma rahotanni sun bayyana cewa zai hana da tsohon gwamnan jihar, Rabi'u Musa Kwankwaso a gidan sa na Miller Road a yau Litinin da daddare.

Me za ku ce?

29/03/2026

Hausa Islamic Quiz

29/03/2026

Yadda Shekh Isah Ali Pantami ya sulhunta gwamna Uba Sani da Nasiru El Rufai a makabarta.

El-Rufai ya butulcewa Atiku sai Uba Sani ya butulce masa, Tinubu ya butulce masa ta hanyar amfani da majalisa ya tafka m...
29/03/2026

El-Rufai ya butulcewa Atiku sai Uba Sani ya butulce masa, Tinubu ya butulce masa ta hanyar amfani da majalisa ya tafka masa rashin mutunci har a hana shi minista a gwamnatin da akwai masu dattin da s**a fishi k**ar Matawalle da Ganduje.

El-Rufai ya yi kokari da ya dauki darasi ya yi maza ya gyara barakarsa da Atiku dan koyawa Tinubu hankali, mutumin da ya hade kai da tsohon amininsa aka kulle shi har sai da bakin ciki ya kashe mahaifiyarsa, k**ar yadda shi ma ya kulle wasu.

Shi ma Kwankwaso ya butulcewa Atiku, sai Ganduje ya butulce masa, maimakon ya gyara barakar a 2023 sai ya ja daga, aka ci gwamnati sai Abba ya kara butulce masa bayan sun kwaci gwamnatin da kyar a hannun Tinubu.

An yi tsammanin Kwankwaso zai kara warewa a 2027 ya marawa makiya baya, amma sai ya zama muminin da ba zai yarda a kara cizonsa a rami daya ba. Yanzu da Atiku, El-Rufai da Kwankwaso sun hade waje daya daga Arewa, ga kuma Obi da Amaechi daga kudu.

Idan Atiku ya kafa gwamnati ba komai ne ya bashi wannan ba face hakuri da sanin mecece demokradiyya da muhimmancin hadin kai. Tinubu ya yi amfani da kudade masu nauyi wajen janye dukkan gwamnoni idan ban da Bala Mohammed (Kauran Bauchi).

Amma shi Atiku diplomasiyya yake amfani da ita, kenan Tinubu ya fi shi sharri wajen karfafa siyasar kudi da ke haddasa cin hanci da rashawa. A yau ba shi da kowa a Arewa da zai kara masa yakin da El-Rufai ya masa, duk yadda mu ke ganin laifukan El-Rufai ya yi kokari wajen yi wa tsarin APC na karbakarba adalci da ya ce dole mulki ya koma Kudu.

Tinubu ya fi Buhari illa ta wasu fuskoki, shi dan cin hanci da rashawa ne da karkatar da dukiyar al’umma zuwa yankinsa, shi kuma Buhari a kashin kansa ba barawo bane, amma ya yi zalunci ta hanyar yin galala da rayukan al’umma da nuna halin ko in kula kan matsalar talakawan da su ka kashe kansu a kansa.

Tinubu ke amfani da DSS ana k**a mutane. Yanzu ba magana ce ta dukkan wannan sabani ba, dukkansu suna da manyan laifuka da su ka yi mana na kashe kasa a baya. Kuma a yanzu haka mun rasa wadanda za su kwace goruba a hannun kuturu, kenan ta inda aka hau tanan za a sauka.

A taru a duba da hankali kar ayi fada ko a kara komawa baya. Idan aka yi kuskure a wannan karon ba za aji da dadi ba. Ina amfani da wannan shafin nawa dan na tabbatar ba a kara zabar Tinubu ba a 2027, ba shi da alheri, kuma ba zai taba yin adalci a mutanen Arewa ba.

Tun kafin a kafa wannan gwamnatin nake yakarta, kuma har yau ban daina ba saboda na yi imani ba ta da wani alheri sai sharri. Muslim-Muslim yaudara ce, kuma ADC ba za ta cire mu a matsala ba, amma za ta karfafi demokradiyya. A zabi yan majalisu masu kishi ta hayar dannawa kananan jam’iyyu ruwan kuri’u, hakan zai karfafa demokradiyya sosai ya bawa sabbin fuskoki da matasa dama.

29/03/2026

Tallafin Kilin, Anawa talaka yadda aka gadama a kasarnan musamman talakan Arewa.

29/03/2026

Islamic Hausa quse competition 001

28/03/2026

APC ta ba talakawan Najeriya kashi, PDP kuma ta mutu, ADC kuma tana tafiyar hawainiya... What is the way out?

IRAN TA GARGADI MAAIKATA MUSULMI DA SUKE AIKI A WAƊANNAN KAMFANONIN AKAN SU JANYE....Kasancewar Iran za ta fara kai farm...
27/03/2026

IRAN TA GARGADI MAAIKATA MUSULMI DA SUKE AIKI A WAƊANNAN KAMFANONIN AKAN SU JANYE....

Kasancewar Iran za ta fara kai farmaki akan kamfanoni mallkar Amurka da Izra@ila da suke a kasashen musulmi na gabas ta tsakiya, hakan yasa Iran ke umartar ma'aikata musulmi da su janye daga maaikatun gaba daya...

A adalci irin na Iran, bayan maaikatan kamfanoni da ta gargada ta hada har da mazauna gidajen dake kusa da kamfanonin ta nemi da suma su janye daga kusa da kamfanonin...

Ga jerin sunayen kamfanonin tare da kasashen da suke ...

Bahrain — Foulath (SULB & GIC), Al-Hidd
UAE — Emirates Steel Arkan, Abu Dhabi
Kuwait — United Steel Industrial Co., Shuaiba
Saudiyya — Hadeed (SABIC), Al-Jubail
Qatar — Qatar Steel, Mesaieed

Kai musu hari ya zama dole sak**akon sun kasance kamfanoni ne da Amurka ke da manyan hannun jari a cikinsu, kusan ma ace dukkansu na Amurka ne, ba zamu cigaba da zuba idanu Amurka na amfani da kasashen musulmi suna samar da kamfanonin dake sama musu kudaden da suke amfani dasu wajen halaka yan'uwa musulmi ba....

To Madallah....

25/03/2026

Sai da kai baba, Allah kara lafiya,

25/03/2026

WATA SABUWA: Jarumin Kannywood Sadiq Sani Sadiq ya fusata game da salon Mulkin Gwamnatin Tinubu.

Me zaku ce?

Address

Kano

Telephone

+2348106404299

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muhammad Dahiru posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Muhammad Dahiru:

Share