Matashiya TV

Matashiya TV Matashiya! bahaushiyar tasha mai tsage gaskiya komai ɗacinta. Tasha mai zaman kanta, mu na yaɗa labarai ba tare da son zuciya ba

12/10/2025

Sak**akon ƙarshe na wanda ya yi nasara daga bakin shugaban tattara zaɓe Dr. Ashiru Tukur Inuwa daga jami'ar Bayero a Kano

Adadin ƙuri'u da a ka kaɗa 8,200.Ƙuri'a da ta lalace 342Abba Kabir Yusuf 7001Barau I Jibrin 857
12/10/2025

Adadin ƙuri'u da a ka kaɗa 8,200.
Ƙuri'a da ta lalace 342
Abba Kabir Yusuf 7001
Barau I Jibrin 857

12/10/2025

Barau ko Abba? sak**akon ƙarshe kai tsaye

Abba Kabir Yusuf ne ya lashe zaɓn da a ka shirya a Matashiya TV
12/10/2025

Abba Kabir Yusuf ne ya lashe zaɓn da a ka shirya a Matashiya TV

12/10/2025

Za a miƙa sak**akon zaɓe ga gwamna Abba Kabir Yusuf ranar Talata 14/102025 da ƙarfe 10am na safe

12/10/2025

Abba Kabir Yusuf ne ya lashe zaɓen gwamnan Kano da Matashiya TV ta shirya

Jami'an sojin Operation FANSAN YAMMA, sun ceto wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su a dajin Babanla da ke jihar Kwara...
12/10/2025

Jami'an sojin Operation FANSAN YAMMA, sun ceto wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su a dajin Babanla da ke jihar Kwara, a daidai lokacin da jami'an ke kara kaimi wajen daƙile ayyukan ‘yan bindiga da ke addabar al’ummar jihar. Acewar wata sanarwa da mukaddashin daraktan yada labaran rundunar soji ta 22 da ke Ilorin, Captain Stephen Nwankwo ya fitar a ranar Lahadi, ya ce an kubutar da wadanda harin ya rutsa da su ne a wani aiki na hadin gwiwa da aka gudanar a ranar Asabar, biyo bayan sahihan bayanan da s**a samu kan masu garkuwa da mutane a yankin....

Jami’an sojin Operation FANSAN YAMMA, sun ceto wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su a dajin Babanla da ke jihar Kwara, a daidai lokacin da jami’an ke kara kaimi wajen daƙile ayyukan …

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta k**a wani dan kasuwa mai shekaru 52, Ejiofor Godwin Emeka ...
12/10/2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta k**a wani dan kasuwa mai shekaru 52, Ejiofor Godwin Emeka a filin sauka da tashin jiragen sama na Mallam Aminu Kano da ke Jihar Kano dauke da miyagun kwayoyi. Mai magana da yawun hukumar na Ƙasa Femi Babafemi ne ya tabbatar da hakan ta cikin wata sanarwa. Ya ce an gano jimillar hodar ibilis 127 da ya boye a cikin al'aurarsa da cikinsa bayan kwanaki da aka kwashe ana fitar da su....

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta k**a wani dan kasuwa mai shekaru 52, Ejiofor Godwin Emeka a filin sauka da tashin jiragen sama na Mallam Aminu Kano da ke Jihar Kano da…

Gwamnan Jihar Benue Hyacinth Alia ya yi kira da a hada kai don zurfafa dimokuradiyya da gina makoma mai kyau a jihar. Gw...
12/10/2025

Gwamnan Jihar Benue Hyacinth Alia ya yi kira da a hada kai don zurfafa dimokuradiyya da gina makoma mai kyau a jihar. Gwamna Alia ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wajen taron da jam'iyyar APC ta shirya wanda aka gudanar a karshen makon nan a garin Makurdi. Gwamnan ya yabawa ‘ya’yan jam’iyyar bisa jajircewarsu da manufofin gwamnatin sa....

Gwamnan Jihar Benue Hyacinth Alia ya yi kira da a hada kai don zurfafa dimokuradiyya da gina makoma mai kyau a jihar. Gwamna Alia ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wajen taron da jam& #…

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa ASUU ta umurci dukkan rassanta da ke fadin Najeriya da su fara yajin aikin gargadi na ...
12/10/2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa ASUU ta umurci dukkan rassanta da ke fadin Najeriya da su fara yajin aikin gargadi na mako biyu daga gobe Litinin. Shugaban kungiyar Farfesa Chris Piwuna ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai da s**a gudana a yau Lahadi a hedkwatar kungiyar da ke Jami’ar Abuja. Shugaban ya ce matakin fara yajin aikin gargadi ya zama wajibi, bayan gwamnati ta gaza yin abin da ya dace dangane da bukatunta, duk da sanarwarwa kwanaki 14 da s**a bayar a ranar 28 ga Satumba, amma biyan bukatun ya ci tura, ba tare da wani cikakken martani daga hukumomin da abin ya shafa ba....

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa ASUU ta umurci dukkan rassanta da ke fadin Najeriya da su fara yajin aikin gargadi na mako biyu daga gobe Litinin. Shugaban kungiyar Farfesa Chris Piwuna ne ya san…

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana damuwarsa kan yadda rayuwar matasan Najeriya ke kara t...
12/10/2025

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana damuwarsa kan yadda rayuwar matasan Najeriya ke kara tabarbarewa dangane da halin da ake ciki a kasar. A wata sanarwa da Atiku ya wallafa a ranar Lahadin nan, ya bayyana cewa ya gana da gungun matasa daga sassan jihohin Arewa 19, wadanda s**a bayyana takaicin su kan zaben da aka yi na magudi da kuma tabarbarewar tattalin arziki....

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana damuwarsa kan yadda rayuwar matasan Najeriya ke kara tabarbarewa dangane da halin da ake ciki a kasar. A wata sanarwa da Atiku ya w…

12/10/2025

Barau ko Abba? sak**akon zaɓe na ƙarshe kai tsaye

Address

France Road
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Matashiya TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Matashiya TV:

Share