Abdallah Amdaz

Abdallah Amdaz ๐„๐ฑ๐œ๐ž๐ฅ๐ฅ๐ž๐ง๐œ๐ฒ ๐ŸŒ๐Ÿ•Š๏ธ๐Ÿ’ฐ Qaree ๐Ÿ•‹ Singer โ€ข Actor โ€ข Writer โ€ข Voice Actor โ€ข Philanthropist
(11)

01/07/2025

Allah ya kyauta amma dai an fadi babu nauyi gaskiyaโ€ฆ

Na koyi Babban darasi a gurin marigayi Alh. Aminu Alhassan Dantata.Yace baya shakkar koya baya tsoron kowa, saboda bai s...
29/06/2025

Na koyi Babban darasi a gurin marigayi Alh. Aminu Alhassan Dantata.

Yace baya shakkar koya baya tsoron kowa, saboda bai saci kudin wani ba yasai wani abu wani, kawai fatansa Allah ya yarda da shi.

Ashe kaga kenan idan ka tsare amana hakan yana nuna irin kwarin gwiwa da alfaharin da mutum yake samu, da ace barayin yan siyasar mu zasu fada da sun dauki wannan hanya ta Dattijon arzikin nan, da an zauna lafiya.

Muna rokon Allah ya masa Rahma yasa aljanna makomarsa, sau daya na taba ganinsa a rayuwata amma har yau wani abin alkairi da yayi yana zame min abin koyi.

Babban abun burgewar shine duk da tarin daular da Allah ya bashi amma bai ganin Kansa a kowa ta yanda rayuwarsa ke cike da darussa ababan koyi, karimin mutum mai hidima ga addini da bayin Allah.

29/06/2025

Wasu lokutan idan kana kallon shugabannin da muke dasu saika kasa gane mutane ne masu hankali ko mahaukata?

Tayaya ace mutum zai saci dukiyar da wata kasar sukutum kudin zai gina kuma ya boye shi kadai, Wanda da ace zaโ€™a raya shi shekara dubu Indai bukatar yau da kullum zaiyi da kudin bai isa ya karar da su ba.

Amma sai kaga mutum shi kadai koda wasu tsirari sunyi ruf da ciki akan dukiyar kasa, abin takaici abinda kadai zaโ€™a iya musu shi ne akamasu sai a bada belinsu da makudan kudi daga nan kuma Shikenan sunci banza.

Allah tir da halin mahukuntan mu Allah ya isa tsakanin talakawa daku.

Yerwa Fatoye, Yerwa Kura, Dalori Kura, Kashim Kura, Nglazauro!โœŒ๏ธKuma Yerwa Sai KanadiโœŒ๏ธ๐Ÿ˜‚
28/06/2025

Yerwa Fatoye, Yerwa Kura, Dalori Kura, Kashim Kura, Nglazauro!โœŒ๏ธKuma Yerwa Sai KanadiโœŒ๏ธ๐Ÿ˜‚

Allah yasa aljanna ce Dattijon arziki, Ina yiwa daukacin โ€˜yan uwa da abokan arziki na family din Dantata taโ€™aziyya..Alla...
28/06/2025

Allah yasa aljanna ce Dattijon arziki, Ina yiwa daukacin โ€˜yan uwa da abokan arziki na family din Dantata taโ€™aziyya..

Allah ya bada hakurin rashi

27/06/2025

Allah karka barmu mu da kawunan mu kayi mana taimako da agajin Ka akan kowanne abu da muka saka gaba.

Alhamdulillah
26/06/2025

Alhamdulillah

Tafiyar yayan tsakin nan ne ya burgeni naga sunata nishadi suna cin abinci, wato alamu sun nuna duk wannan kamun danken ...
26/06/2025

Tafiyar yayan tsakin nan ne ya burgeni naga sunata nishadi suna cin abinci, wato alamu sun nuna duk wannan kamun danken da akeyi a Nigeria baya gaban su ko, mai Tulumbewa bai kamasu ba..

Allah ya azurtamu da arzikinsa marar yankewaโ€ฆ
26/06/2025

Allah ya azurtamu da arzikinsa marar yankewaโ€ฆ

Allah ya azurtamu da rayuwa mai albarka duniya da lahiraโ€ฆ
25/06/2025

Allah ya azurtamu da rayuwa mai albarka duniya da lahiraโ€ฆ

Sannu da kokari sardauna โšœ๏ธโœŒ๏ธ
23/06/2025

Sannu da kokari sardauna โšœ๏ธโœŒ๏ธ

Bama using filter zallar gaskiya ce, komai kagani da idanunka haka Allah ya tsara shi.To ai hikenan ๐Ÿ˜‚
23/06/2025

Bama using filter zallar gaskiya ce, komai ka
gani da idanunka haka Allah ya tsara shi.

To ai hikenan ๐Ÿ˜‚

Address

Abuja
900211

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abdallah Amdaz posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Abdallah Amdaz:

Share