Kwankwasiyya Reporters

  • Home
  • Kwankwasiyya Reporters

Kwankwasiyya Reporters MOBILISATION TOWARDS THE IDEOLOGY OF KWANKWASIYYA!!!
(2)

Press Release 17/07/2025Kano Set to Receive President Tinubu Friday  18th on Condolence VisitKano state is set to receiv...
17/07/2025

Press Release
17/07/2025

Kano Set to Receive President Tinubu Friday 18th on Condolence Visit

Kano state is set to receive President Bola Ahmed Tinubu GCFR Friday 18th July, 2025 to condole with the government and people of Kano, as well as the family of the late elder statesman, business mogul, and philanthropist, late Alhaji Aminu Dantata.

This was contained in a statement issued by the governor’s spokesperson Sunusi Bature Dawakin Tofa on Thursday.

The visit follows the recent passing of the highly respected industrialist, whose legacy of service, generosity, and investment spanned decades and touched countless lives across Nigeria.

Governor Yusuf described the visit as a show of national unity and respect for the people of Kano and the legacy of the late Aminu Alasan Dantata.

He called on residents to welcome the President in line with the state’s tradition of hospitality, dignity and respect for leaders.

“This is a moment of solemn reflection and national respect,” the Governor said.

“I urge all Kano residents to receive the President warmly and in an orderly manner, as he joins us in mourning one of our greatest elderstateman.”

Security and other logistics arrangements have been put in place to ensure a smooth and dignified visit.

Signed:
Sunusi Bature DawakinTofa
Director General
Media and Publicity
Government House Kano

Shugabar karamar hukumar tudun wada Hon. Hajiyya sa,adatu salisu maijama Algon Chairperson ita al,ummar tudun wada ne a ...
17/07/2025

Shugabar karamar hukumar tudun wada Hon. Hajiyya sa,adatu salisu maijama Algon Chairperson ita al,ummar tudun wada ne a gabanta kuma bazata shirya da duk Wanda zai cutar dasu ko muzgunamusu ba~Hon badamasi mustapha tudun wada

17/07/2025

Me kuke tunawa idan kukaji wannan wakar?

PRESS RELEASE 17/07/2025.Kwamishiniyar ma aikatar  Yawon Bude Ido da Al’adu Ta jihar Kano Ta Karɓi Baƙwancin Kungiyoyi D...
17/07/2025

PRESS RELEASE
17/07/2025.

Kwamishiniyar ma aikatar Yawon Bude Ido da Al’adu Ta jihar Kano Ta Karɓi Baƙwancin Kungiyoyi Daban-daban a Ofishinta

Kwamishiniyar Ma’aikatar Yawon Bude Ido da Al’adu ta Jihar Kano Hajiya Aisha lawan saji Rano ta karɓi baƙwancin kungiyoyi daban-daban a ofishinta , ciki har da dattijai daga mazabarta ta saji Dake karamar hukumar ta Rano.

Daga cikin kungiyoyin da s**a kai ziyara har da Kungiyar Kansiloli Mata daga kananan hukumomi 44 na Jihar Kano, karkashin jagorancin shugabar kungiyar. Hajiya Na'ima Danhakimi inda s**a bayyana goyon bayansu ga Kwamishiniyar bisa yadda take bai wa mata kulawa ta fannoni da dama wajen ci gabansu, musamman a bangarorin tattalin arziki,da sana oi,da ilimi.

Haka kuma, Kwamishiniyar ta gana da Kungiyar Matasan Kasa (NYC) reshen Karamar Hukumar Rano, karkashin jagorancin shugaban kungiyar. Sun tattauna kan hanyoyin da gwamnati ke bi wajen tallafawa matasa da bunkasa fannonin cigaban al’umma.

A yayin ganawar, Kwamishiniyar ta yi karin bayani game da manufofin gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf, inda ta jaddada cewa gwamnatin tana bada muhimmanci wajen inganta harkar yawon bude ido da al’adu tare da hadin gwiwa da sauran ma’aikatu domin ciyar da al’umma gaba.

Kwamishiniyar ta nuna godiyarta bisa wannan ziyarar, tare da tabbatar da cewa ma’aikatarta a shirye take wajen hada hannu da kungiyoyi domin cimma nasarorin da gwamnati ke fatan samu ga al’ummar jihar baki daya.

Sa hannun,
Jami in yada labaran ma aikatar yawon Bude idanu da al adu na jihar Kano
Rabiu Umar isah.

17/07/2025

Kai tsaye, tare da kwamishinan bibiyar Ayyukan Gwamnati da tabbatar da ingancin su Comrade. Nura Iro Ma’aji.

17/07/2025

Ko kun san cewa da Alhaji Abba Kabir Yusuf yaso, zai Iya shafe tarishin Ganduje a kasa da shekara biyu ta fannin samar da gadojin sama dana karkashin kasa, kalli cikakken Rahoto 👇

Our team reinspected the renovation of Artisanal Fisheries Institute, Magaga in Kabo Local Government Area.
17/07/2025

Our team reinspected the renovation of Artisanal Fisheries Institute, Magaga in Kabo Local Government Area.


We conducted an inspection of the construction project of a block of four classrooms and two offices at Zango One Primar...
17/07/2025

We conducted an inspection of the construction project of a block of four classrooms and two offices at Zango One Primary School, located in the Rimin Gado Local Government Area.


Press ReleaseDate: July 16, 2025Hon. Commissioner for Tourism and Culture Chairs Stakeholders’ Meeting on Reviving Touri...
16/07/2025

Press Release
Date: July 16, 2025

Hon. Commissioner for Tourism and Culture Chairs Stakeholders’ Meeting on Reviving Tourist Attractions in Kano

Kano, Nigeria – The Honourable Commissioner for Tourism and Culture, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, has chaired a high-level stakeholders' meeting with leaders of the cultural market sector, aimed at reviving and repositioning Kano State’s tourist attractions.

The meeting, held at the Ministry’s conference hall in Kano, brought together heads of traditional crafts, cultural entrepreneurs, and market associations to deliberate on strategies for enhancing cultural tourism in the state.

Hajiya Aisha Lawan Saji Rano emphasized the importance of culture as a foundation for tourism and economic growth, stating that the current administration under Governor Abba Kabir Yusuf is committed to promoting heritage sites, cultural festivals, and indigenous crafts as part of its broader tourism revitalization agenda.

> “We are here to collaborate and develop sustainable approaches that will breathe new life into our tourist centers. The cultural sector holds the key to driving both local and international interest in Kano,” the Commissioner said.

The cultural market leaders welcomed the initiative and pledged their support in preserving and showcasing Kano’s unique traditions. They also discussed challenges facing the sector, including infrastructure, marketing, and youth engagement, and called for government backing in these areas.

The meeting concluded with a resolution to form a working group that will partner with the Ministry to implement actionable programs that promote Kano’s rich cultural identity and increase tourism traffic.

This engagement reflects the Kano State Government’s proactive steps toward leveraging culture as a strategic asset for community development, job creation, and global recognition.

Signed:
Ibrahim Adam Bagwai
Senior Special Reporter to the Executive Governor on Kano State Tourism Board.

SANARWAR MANEMA LABARAI16/07/2025KAROTA"Zamu yi aiki tukuru tare da KAROTA wajen inganta yakin neman zaben ‘Abba Go Agai...
16/07/2025

SANARWAR MANEMA LABARAI
16/07/2025
KAROTA

"Zamu yi aiki tukuru tare da KAROTA wajen inganta yakin neman zaben ‘Abba Go Again’ domin maimaita kujerar Gwamnan Kano a zaben 2027... Mu’azu Mojo."

Shugaban karamar hukumar Gwale, Alhaji Abubakar Mu’azu Mojo ya sha alwashin yin aiki kafada da kafada da Manajan Darakta na Hukumar KAROTA, Hon. Faisal Mahmud Kabir domin tabbatar da nasarar Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf a zaben shekarar 2027.

Mu’azu Mojo ya bayyana hakan ne a yayin taron gabatar da sabon Mai Bai wa Gwamna Shawara na Musamman kan Harkokin KAROTA, Alhaji Naziru Hamidu Bako, wanda ya fara aiki ranar Litinin.

Shugaban ya yabawa MD na KAROTA bisa kirkiro da taken yakin neman zaben "Abba Again" domin tunkarar zaben gwamna a jihar Kano na shekarar 2027.

“A yanzu haka, babu wani dan takara da ya fi dacewa da kujerar Gwamnan Kano a 2027 fiye da Alhaji Abba Kabir Yusuf, duba da muhimman ayyukan da ya aiwatar a fannoni daban-daban da kuma jin dadin al’ummar jihar,” in ji Mojo.

Daga nan sai ya tabbatarwa da Manajan Darakta na KAROTA cewa jama’ar karamar hukumar Gwale za su ci gaba da jajircewa wajen ganin an cimma burin yakin "Abba Go Again" wato ci gaba da mulki.

A nasa bangaren, Manajan Darakta na KAROTA, Hon. Faisal Mahmud Kabir, ya bayyana cewa ya kirkiro taken “Abba Go Again” ne don nuna godiya ga jajircewar Gwamna Abba Kabir Yusuf wajen inganta cigaban jihar Kano a dukkan fannoni.

“Ko da yake ‘yan adawa da maƙiyan cigaban Kano suna ƙoƙarin kawo cikas, Mai Girma Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kasance tsayayye kuma mai azama wajen cigaban jihar,” in ji shi.

“Ban taɓa ganin wani gwamna da ke fuskantar kalubale daga kowane bangare kuma yana ci gaba da kaddamar da muhimman ayyuka ba k**ar Gwamna mai jajircewa Alhaji Abba Kabir Yusuf,” in ji Faisal.

Dangane da nadin Alhaji Naziru Hamidu Bako a matsayin mai ba da shawara ta musamman, shugaban KAROTA ya ce har yanzu tafiyar Kwankwasiyya ba ta biya hakkin da ta ke bin dangin Hamidu Bako ba, duba da goyon bayansu na dogon lokaci da sadaukarwa da ayyuka ga tafiyar.

Daga nan ya yaba da Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa nadin da ya yi wa Naziru Bako a matsayin Mai Bai wa Gwamna Shawara ta Musamman.

Shaidar k**a aikin ya samu halartar DMD na KAROTA, Alhaji Auwal Lawan Aranposu, da mambobin majalisar zartarwa da na dokoki na karamar hukumar Gwale, inda Naziru Hamidu Bako ya fito.

Sa hannu:
Abubakar Ibrahim Sharada
Jami’in Hulda da Jama’a, KAROTA, Jihar Kano.

16/07/2025

KARIMIN GWAMNA ALLAH YA JIKAN BABA BUHARI

Mai Billio'yin Masoya Alhaji Abba K Yusuf Allah Ubangiji Ya Cigaba Da Kulawa Da Lamuranka.

The continuation of the Audu Bako Way road construction in Kano is a clear sign that Governor Abba Kabir Yusuf is truly ...
16/07/2025

The continuation of the Audu Bako Way road construction in Kano is a clear sign that Governor Abba Kabir Yusuf is truly working.”



Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kwankwasiyya Reporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share