27/09/2025
Kungiyoyi masu zaman kansu da ma’aikatan kiwon lafiya sun bayyana damuwarsu kan yadda cutar hawan jini ke yaduwa a Nijeriya, inda s**a ce akwai buƙatar ɗaukar matakan gaggawa domin rage haɗarin da cutar ke haifarwa.
WDN Hausa a shirye muke wajan cigaba da kawo muku sahihan labarai da shirye shirye masu nishaɗantarwa da ilimantarwa
Kano
Be the first to know and let us send you an email when WDN Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.