FMA News

FMA News Ku turo mana saƙon abinda ke faruwa a yankunanku ta Whatsapp a kan: 08107929320

An samar da wannan kafar ta FMA ne domin kawo mu ku sahihan labarai na abinda ke faruwa a Najeriya da ma sassan duniya ba tare da tauye bayanai, yin ƙage, ko wariya ba.

14/04/2026

Mayakan Boko Haram sun kashe wani kwamandan sojoji da karin sojoji shida a jihar Borno.

13/04/2026

Tsagin ADC a jihar Adamawa ya kori Atiku Abubakar daga jam’iyyar.

12/04/2026

Harin kuskure na jirgin sojin Najeriya ya hallaka sama da mutum 50 a kasuwar Jilli da ke kan iyakar Borno da Yobe

11/04/2026

Kafofin labarai na son cewa Iran na samun nasara bayan kuma babbar asara take yi - Trump

11/04/2026

Ilimi ba ya cika sai da tawali’u da mutunta jama’a - Aminu Ado Bayero.

24/11/2025

Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima Yana Wakiltar Shugaba Tinubu a Taron AU–EU a Angola

Kashim Shettima yana halartar Taron Kolin AU–EU karo na 7 a New Protocol Hall da ke birnin Luanda na ƙasar Angola.

Wannan muhimmin taro na manyan shugabannin Afirka da Turai, wanda gwamnatin Angola ta dauki nauyinsa,zai gudana ne tsawon kwanaki biyu inda za a tattauna manyan batutuwa na ƙasa da ƙasa, mai taken Inganta Zaman Lafiya da Ci Gaba ta Hanyar Gaskiya da Haɗin Kai a Duniya.

Shugabannin ƙasashe suna musayar ra’ayoyi domin haɓaka dangantaka da haɗin gwiwa tsakanin nahiyoyin Afirka da Turai.

12/11/2025

Haɗuwar Kwankwaso da Ganduje a wajen ta’aziyyar rasuwar mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Bauchi, Ahmad Adamu Mu’azu.

07/11/2025

Sanata Barau ya musanta zargin da ake yi masa cewa yana ƙoƙarin hana tabbatar Engr. Abdullahi Garba Ramat a matsayin shugaban hukumar kula da wutar lantarki ta ƙasa NERC.

Mai magana da yawun sanatan, Sh*tu Madaki Ƙunci ne ya musanta hakan a wani taron manema labarai yau Juma'a.

04/11/2025

Cacar baki tsakanin shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da mataimakinsa, Barau Jibrin akan batun barazanar Trump ga Najeriya.

Marubuciya Fauziyya D Sulaiman ce ta tabbatar da rasuwar tasa a shafinta na Facebook.
02/11/2025

Marubuciya Fauziyya D Sulaiman ce ta tabbatar da rasuwar tasa a shafinta na Facebook.

Address

Kano
KANO

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when FMA News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share