
03/05/2025
"Ko da ace Kotun Ƙoli zata ce Aminu Ado Bayero ne Sarkin Kano, mu a Majalisar Dokokin Jihar Kano za mu sake bai wa Gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf damar sake dawo da Mai Martaba Sarki Sanusi Lamido Sanusi II."
— Hon. Lawan Hussaini Dala, Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Dokokin Jihar Kano.