Karamchi

Karamchi Gudan Labarai

Mun Goyi Bayan Tinubu Ya Zarce A Zaben 2027, Cewar Jiga-Jigan Jam'iyyar APC Na Jihar KanoSun bayyana hakan ne ta bakin t...
25/09/2025

Mun Goyi Bayan Tinubu Ya Zarce A Zaben 2027, Cewar Jiga-Jigan Jam'iyyar APC Na Jihar Kano

Sun bayyana hakan ne ta bakin tsohon shugaban jam'iyyar na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje, a yayin taron da s**a gudanar a Abuja a yau Alhamis.

Me za ku ce?

Mun saki KUDIRI EPISODE 2Yana nan a YouTube channel mai suna "Kannwood Exclusive TV"Kudiri Labari ne mai dauke da mabamb...
25/09/2025

Mun saki KUDIRI EPISODE 2

Yana nan a YouTube channel mai suna "Kannwood Exclusive TV"

Kudiri Labari ne mai dauke da mabambantan darussan rayuwa, wanda idan ka fara kallon shi ba za ka daina ba.

Kar ku bari a baku Labari.




DA DUMI-DUMI: Dauda Rarara Ya Zama 'Sarkin Wakar Kasar Hausa'Mai Martaba Sarkin Daura Jihar Katsina Ya baiwa fiatccen ma...
25/09/2025

DA DUMI-DUMI: Dauda Rarara Ya Zama 'Sarkin Wakar Kasar Hausa'

Mai Martaba Sarkin Daura Jihar Katsina Ya baiwa fiatccen mawakin Hausa Dakta Dauda Kahutu Rarara Sarautar 'Sarkin Wakar Kasar Hausa'

Yadda Kansila yayi amfani da Kwamishinan yan Sandan Jahar Katsina domin aika Dan Jarida Magarkama bayan fallasa zambar M...
18/09/2025

Yadda Kansila yayi amfani da Kwamishinan yan Sandan Jahar Katsina domin aika Dan Jarida Magarkama bayan fallasa zambar Miliyan 30.

A yau ne 18 ga watan 9, 2025 kotun majestire mai lamba biyu dake katsina ta aika da Editan jaridar Leadership Hausa Online News Ltd Zuhair Ali Ibrahim gidan yari bisa bukatar yan sanda na ajiye shi har sai an gama binciken wani korafin da kansilan Doro dake karamar hukumar Bindawa Abubakar Nuhu ya shigar akan sa.

Kansilan ya shigar da korafin ne, akan wani labari da Jaridar leadership Hausa Online ta rubuta a ranar 7 ga watan satumba inda wani mai suna Alhaji Ibrahim sa'adu yayi korafi da ikirarin kansilan Doro Abubakar Nuhu ya canye masa wasu kudin sa har naira milyan talatin. (30M)

A labarin da Jaridar ta buga tace Alhaji Ibrahim sa'adu ya bayyana cewa shi Ubangidan kansilan ne,kuma ya sha taimakonshi ya kuma yarda dashi amma yayi amfani da wannan yardar wajen damfarar shi kamar yadda yayi zargi.

Editan yayi kokarin jin ta bakin kansilan Abubakar Nuhu amma abin yaci tura don haka s**a buga labarinsu a bisa ana zargin kansilan Abubakar Nuhu .

Kansilan Abubakar Nuhu ya kai kara wajen yan sanda inda aka je har zaria aka kamo zuhair a ranar litinin din data gabata zuhair ya fada ma yan sanda duk yadda ya samu labarin shi da kokarin shi na jin ta bakin kansilan amma abin yaci tura.

Wasu mutane a katsina sunyi kokarin shiga maganar don dai daitawa amma kansilan ya rika Saba alkawalin da ya dauka na janye maganar da sasantawa.

Mutanen da s**a shiga maganar don sansantawa sune Mai ba Gwamnan Katsina Dr. Dikko Umaru Radda shawara akan harkokin jam'iyyu Alhaji shafi i Duwan, sai Dan majalisar tarayya mai wakiltar Mani da Bindawa, sai Alhaji yusufu Ibrahim jargaba sai kuma Malam Danjuma katsina .

Kansilan sai ya amsa za a dai daita amma kuma ya Saba alkawalin, Kansilan yana neman tozarta Editan na leadership online newspaper bisa wata bukatar kashin kanshi, ko kuma don ya tsorata marubuta su bar fallasa komai nashi.

Rariya Online

KUDIRI SEASON 1 EPISODE 1Mun dora maku Kudiri Episode 1 a YouTube channel mai suna "Kannywood Exclusive TV"Wannan ba wai...
18/09/2025

KUDIRI SEASON 1 EPISODE 1
Mun dora maku Kudiri Episode 1 a YouTube channel mai suna "Kannywood Exclusive TV"

Wannan ba wai fim ba ne kawai – labari ne mai ɗauke da rikici, ƙauna da ɓoyayyun sirrika da za su girgiza zukatanku.

Kar ku bari a baku labari. Ku je kalla don ganin sakon da ya ke dauke da shi.





TIRKASHI: An Yi Wa Arewa Rashin Adalci a Shugabancin INEC - In Ji Bashir Ahmad Tsohon mai taimaka wa marigayi shugaban ƙ...
15/09/2025

TIRKASHI: An Yi Wa Arewa Rashin Adalci a Shugabancin INEC - In Ji Bashir Ahmad

Tsohon mai taimaka wa marigayi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmed, ya bayyana cewa an yi wa Arewa babbar rashin adalci a shugabancin hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC).

A cewarsa, cikin shugabanni 12 da s**a jagoranci hukumar tun kafuwarta, shugabanni 10 daga Kudancin Najeriya suke, inda Arewa ta samu guda biyu kacal.

KUDIRI SERIESAl’umma masu kallo, lokaci ya yi! Mun saki tallar sabon fim ɗin mu mai suna KUDIRI a YouTube.Wannan ba wai ...
15/09/2025

KUDIRI SERIES
Al’umma masu kallo, lokaci ya yi! Mun saki tallar sabon fim ɗin mu mai suna KUDIRI a YouTube.

Wannan ba wai fim ba ne kawai – labari ne mai ɗauke da rikici, ƙauna da ɓoyayyun sirrika da za su girgiza zukatanku.

Ku kalla Trailer ɗin yanzu, ku shirya domin fara shaida abin da zai faru a Episode 1.

Za a fara sakinsa a ranar Alhamis, 18 ga Satumba, 2025

Da misalin larfe 8pm na dare,
A YouTube channel mai suna: Kannywood Exclusive TV

Produced by


Directed by


TIRKASHI: Gwamnatin Kano Ta Saka Sunan (Hanya) Sheikh Ja'afar Adam Road.Duba da irin gudun-mawa da Marigayi Sheikh Ja'af...
15/09/2025

TIRKASHI: Gwamnatin Kano Ta Saka Sunan (Hanya) Sheikh Ja'afar Adam Road.

Duba da irin gudun-mawa da Marigayi Sheikh Ja'afar Adam ya bayar ga Addinin Musulunci, Gwamnar Jihar Kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya sanya sunan Malamin (Sheikh Ja'afar Road) a wani sabon gada da gwamnatin Jihar ta kammala dake Dorayi Jihar Kano.

Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya Yagamen a sahun zagayen Maulidin Manzon Allah SAWW da ya gudana a jihar Kano, Allah y...
15/09/2025

Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya Yagamen a sahun zagayen Maulidin Manzon Allah SAWW da ya gudana a jihar Kano, Allah ya karawa Annabi Daraja.

“Daga yanzu har zuwa yamma za mu ga adadin muminai nawa za su yi gaisuwa da salati ga Shugabanmu Annabi Muhammadu (SAWW)...
15/09/2025

“Daga yanzu har zuwa yamma za mu ga adadin muminai nawa za su yi gaisuwa da salati ga Shugabanmu Annabi Muhammadu (SAWW).”

15/09/2025

Ban da sabon Gari Zariya a ina aka tsula ruwan sama?

ALLAHU AKBAR: An futo da Gashin Annabi Muhammad S. A. W a gidan Sheikh Malam Nasir Kabara dake Kano.
15/09/2025

ALLAHU AKBAR: An futo da Gashin Annabi Muhammad S. A. W a gidan Sheikh Malam Nasir Kabara dake Kano.

Address

Karu

Telephone

+2348187689638

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Karamchi posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category