Arewa Daily Updates

Arewa Daily Updates Domin Samun Sahihan Labarai nagaskiya da Ɗumiɗuminsu da s**a shafi Al'umma Da Al'amuran yau da kullum

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYARA GIDAN HAJIYA TURERA...
12/06/2025

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYARA GIDAN HAJIYA TURERA SHUGABAN MATAN YARBAWAN FUNTUA.

Shugaban Gidauniyar Jinƙai ta El-arabian charity Foundation Funtua Hon Muhammad Mustapha Abdul ya kaiwa Hajiya Turera Funtua ziyara, Hajiya Turera Jigoce akan cigaban Mata marasa ƙarfi da marayu da kuma cigaban jam'iyyar APC da Matasan Funtua, wannan ziyara ce ta Bangirma,Barka da Sallah, da kuma sada zumunci Tare Da Gabatar mata da Wannan Gidauniya mai Albarka ta El-arabian charity Foundation a matsayin uwar Gidauniyar na dindindin.

Hajiya Turera taji daɗin ziyarar kwarai da gaske kuma ta sanyawa Wannan Gidauniya Albarka tareda ba yadda dimbin shawarar wari na yadda Gidauniyar zataci Gaba Da Gudanar Da ayyukan ta na Alkairee, Inda aka sake bayyana mata irin namijin kokarin da Gidauniyar takeyi akan Marasa lafiya, marayu da kuma ɓangaren ilimi da masu buƙata ta musamman.

A baya-bayan nan Gidauniyar ta El-arabian charity Foundation ta kashe naira milliyan 5 da Wani abu ₦5,000,000+ wajen taimakawa marasa lafiya da kuɗin magani da kuma biyan kuɗin manyan ayyuka na masu lalura ta musamman, Wannan bashi ne karon farko ba dama tun abaya Gidauniyar tana kokari wajen taimakawa marasa ƙarfi na kuɗin Abinci da sutura, domin Gidauniyar tasha ɗaukar nauyin karatun yara ƙanana da taimakon yan gudun hijira.

Itama anata bangaren k**ar sauran waɗan da ya ziyarta ta sake bada shawara ga matasa Masu Ra'ayin Siyasa Mu yi ƙoƙari mu riƙa kyautata mu'amala a tsakanin mu da kuma sauran mutane kada mu bari siyasa tasa mu riƙa s**ar junar mu saboda ana yiwa waɗanda muke tare da su adawa.

Hajiya Turera ta tabbatar da goyan bayanta ga Wannan tafiya da kuma cewa duk lokacin da ake bukatar wata shawara daga gare ta kaitsaya atuntuɓeta zata bada gudunmawa 100% musamman akan cigaban wannan Gidauniya ta El-arabian charity Foundation Funtua, ta tabbatar da cewa Irin wadannan matasa ne ake baiwa jagoranci na Al'umma ba ƴan tayi daɗiba.

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYAR TA'AZIYYA CIKIN GARI...
12/06/2025

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYAR TA'AZIYYA CIKIN GARIN GOYA.

Shugaban Gidauniyar Jinƙai ta El-arabian charity Foundation Hon Muhammad Mustapha Abdul da tawagarshi Sunkai ziyarar gaisuwa da Taa'ziyyar Rasuwar Mahaifin Hamza Haruna Goya Ward Funtua. Kumah Kawun Hon Surajo Ibrahim Goya, Kuma ƙanin mahaifiyar Honourable Audu Goya Chairman na karamar hukumar Funtua Wanda Allah Yayma Mashi Rasuwa a ƴan kwanakin baya. Shugaban Gidauniyar da yan kwamitin shi Sunyi Adduar Nemamashi Rahamar Allah. Allah Ubangiji Yajikanshi Da Rahama kuma ya gafarta Mashi.

Ya yi Taa'ziyya ga yan uwa da abokan arziki a ciki harda Chairman na karamar hukumar Funtua Honourable Audu Goya, Wannan Yana ɗaya daga cikin kyawawan halaye na Hon Muhammad Mustapha Abdul domin Duk inda yaji anyi Wani rashi ko wani Iftila'i yana takawa kaitsaya Domin yayi jaje ko Kuma taya murna bai taɓa gajiya akan irin wannan ayyukan Alkaireen da yake yiba babu dare Babu rana kullum ranar Allah aikinsa kenan Hidimtawa Al'umma.

Daga karshe yasamu Isa Fadar Mai martaba maigarin Goya domin ya mashi gaisuwar Sallah tare da jaddada kara yi mashi Taa'ziyya a matsayin shi uban ƙasa kuma mai Gari, abisa Hakan yanuna matukar jin daɗin sa bisa wannan ziyarar ta Taa'ziyya da kuma gaisuwar Barka da Sallah domin yana ɗaya daga cikin matasan da s**a fara zuwa gaishe dashi a Wannan Babban Sallah, yayi Godiya tare da fatan Alkhairi Akodayaushe ga shugaban Gidauniyar.

Alhamdulillah tabbas wannan Babban kokari ne na girmama manya da Kuma Sada zumunci

E-sign
Comr Bilyaminu Lawal Funtua.
C.E.O/Chief Editor
Arewa Daily update
Kunnen Gari online news.

EL-ARABIAN CHARITABLE FOUNDATION.El-Arabian Charity Foundation ta ƙaddamar da bikin rabar da tallafin ₦5,000,000 ga mara...
21/05/2025

EL-ARABIAN CHARITABLE FOUNDATION.

El-Arabian Charity Foundation ta ƙaddamar da bikin rabar da tallafin ₦5,000,000 ga marasa lafiya dake jinya a Asibitocin gwamnati dake nan Funtua.

Yau Laraba 21 May 2025, Gidauniyar taimakawa Al'umma ta El-arabian Charitable Foundation karkashin Jagorancin Muhammad Mustapha Abdul ya jagoranci bada tallafin Kuɗi ga marasa lafiya da ke kwance a manyan Asibitocin Garin Funtua Wanda kai kimanin naira milliyan 5 da wani abu, a cikin waɗan da s**a amfana da tallafin akwai majinyata kimanin mutane 700
Da s**a Amfana da tallafin ₦5000 kowanne mutum ɗaya, sai kuma Biyama kimanin mutane 400 Kuɗin yi masu aikin babbar Tiyata.

An kirkiri wannan Gidauniya tun a 1- January- 2022 tareda yin manya da kananan ayyukan jin kai, a wannan karonne Gidauniyar tayi Babba yunkuri na fiddo Al'umma samada 1,100 cikin yanayin da suke ciki na rashin lafiya.

Matashin Dan kasuwa ne Wanda yake kokarin neman nakanshi tare da ba yadda tallafi daga cikin Abinda Allah ya h**e mashi babu rana babu dare domin jinkan Al'ummar yankin Funtua, shugaban Gidauniyar Hon Muhammad Mustapha yayi Alƙawarin cewa shi bai fara Wannan taimko don ya dainaba, Duka acikin jawabin shi ya tabbatar da cewa da zuciya ɗaya yake ba yadda Wannan taimko domin tausayawa Al'umma musamman a cikin wannan lokaci na matsin Rayuwa, a karshe ya yiwa Al'ummar Wannan yanki Albishir da cewa duk wata matsala ko damuwa ta Al'umma insha Allahu zai shigo ciki kuma ya bada Gudummawar shi.

Tabbas Mallam Muhammad Mustapha Abdul yakasance Matashi Irin Wanda kowace Al'umma ke buƙata domin ya kasance ɗayane tamkar da dubu a bangaren taimakon Al'umma da Marasa ƙarfi.


Signed:.
Editor in chief/CEO
Arewa Daily update
Kunnen Gari online News.
Comr Bilyaminu Lawal Funtua.
Wednesday, 21 May 2025.

Gwamantin jihar Kano ta Abba Kabir Yusuf, ta k**a wasu awaki bisa zargin cinye bishiyoyin da ta ke dawasa domin ƙawata b...
17/05/2025

Gwamantin jihar Kano ta Abba Kabir Yusuf, ta k**a wasu awaki bisa zargin cinye bishiyoyin da ta ke dawasa domin ƙawata birnin Kano da yaƙi da sauyin yanayi.

Gwamnatin ta hannun Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi ta fara aikin dasa bishiyoyi ne wanda aka yi wa take da a turance a kan titin Lodge Road da Race Course, kuma zai karaɗe manyan titunan jihar.

Kwamishinan Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano Dr. Dahir M. Hashim, ya wallafa wata sanarwa a shafinsa na Facebook cewa, aiki zai ci gaba "har sai mun dasa bishiyoyi a duk manyan titunan jihar, domin rage zafi da gurbatacciyar iska, tare da ƙawata birnin Kano.

To sai dai Hashim ya koka cewa awaki na ɓarnatar da aikin "mun samu rahotanni cewa wasu suna barin awaki suna yawo suna cin sababbin bishiyoyin da muka dasa. Ina so jama'a su sani cewa wannan abune da ba za mu lamunta ba. A halin yanzu, mun k**a wasu awaki suna cin bishiyoyin da aka dasa kuma mun ɗauresu a Zone I".

Ya kuma yi kira ga jama'a da su bayar da goyon baya a haɗa hannu da su domin ɗorawar shirin "muna kira ga jama'a da su bamu haɗin kai don tabbatar da nasarar wannan aiki", in ji shi

A Tribute and Accolades to Comr Bilyaminu Lawal Funtua.....Mallam Bilyaminu is a remarkable individual who has made sign...
12/04/2025

A Tribute and Accolades to Comr Bilyaminu Lawal Funtua.....

Mallam Bilyaminu is a remarkable individual who has made significant contributions to the Educational sector and public service. Her dedication to improving the lives of Nigerians is truly inspiring.

Comr's leadership and vision have been instrumental in shaping the grassroots educational landscape of Funtua Local Government. His commitment to providing quality Education services to the people of Funtua is a testament to his compassion and dedication.

As a trailblazer in public service, Mallam Bilyaminu has demonstrated exceptional leadership skills, inspiring countless individuals to follow in his footsteps. His passion for public service is evident in his tireless efforts to make a positive impact in the lives of Funtua Local people's.

I am confident that Mallam Bilyaminu's continued leadership and dedication will inspire a brighter future for our Local Government, We are proud to have him as a role model, and we look forward to seeing the positive changes that his initiatives will bring.

Mallam Bilyaminu Lawal Funtua, A legitimate member of the ruling APC Party, is a rising star in Nigerian politics, known for his tireless advocacy for youth welfare and sustainable development, particularly in Katsina State. As a young politician and youth freedom fighter, he's making waves with his optimistic approach and leadership, public and freelance writer, advocate for good governance.

With his expertise in social media,Comr Bilyaminu is mobilizing youth and shaping public opinion. His impressive credentials include certifications from reputable institutions like Global Hubspot Academy, Reuters Media Company Nigeria, and the Nigeria Institute of Social Media Analyst.
Comr Bilyaminu's dedication to his cause is admirable, and his ability to analyze and predict political trends is impressive.

Notably, Comr Bilyaminu holds the position of Secretary General North-West for Asiwaju Bola Ahmad Tinibu political mov

MAKARANTAR KOYAN AIKIN GONA DA FASAHAR NOMA TA ZAMANI WATO (A.A ALBASU COLLEGE OF ARCULTURE AND TECHNOLOGY FUNTUA)Muna f...
20/01/2025

MAKARANTAR KOYAN AIKIN GONA DA FASAHAR NOMA TA ZAMANI WATO (A.A ALBASU COLLEGE OF ARCULTURE AND TECHNOLOGY FUNTUA)

Muna farin cikin sanar da jama'a cewa babbar cibiyarmu, wacce aka kafa tare da manufar ƙarfafama matasa a cikin tsarin kasuwanci na noma da inganta dogaro da kai ta hanyar ingantaccen ilimi, yanzu tana karɓar Sababbin Ɗalibai na Zangon karatun 2024/2025. Ƙarƙashin Jagorancin Shugaban Makarantar Alh.Yahaya Aliyu Mai-icce Funtua, mun himmatu wajen ganin mun samar da jagorori masu zuwa a harkar noma da sauran ayyukan Gona.

Ana Samun Takardar ga Dalibai masu sha'awar Shiga Yanzu haka
Dalibai masu sha'awar shiga a yanzu za su iya samun fom ɗin shiga a farashi mai araha na ₦ 3,000.

Domin Karin bayani ko Tambayoyi:
za a tuntuɓi ɗaya daga cikin waɗannan lambobi:
📞 07031535963
📞 08032489318
📞 08085616435

Yi amfani da wannan damar don samun ilimi da basirar da ake buƙata don yin fice a fannin noma. Kasance tare da mu yayin da muke tsara kyakkyawar makoma mai dogaro da kai ga matasan mu.

ADMISSION! ADMISSION!! ADMISSION A.A ALBASU COLLEGE OF AGRICULTURE AND TECHNOLOGY FUNTUA.We are pleased to announce the ...
20/01/2025

ADMISSION! ADMISSION!! ADMISSION A.A ALBASU COLLEGE OF AGRICULTURE AND TECHNOLOGY FUNTUA.

We are pleased to announce the General public that our esteemed institution, established with a mission to empower youth in the agricultural business chain and foster self-reliance through quality education, is now accepting applications for the 2024/2025 academic session. Under the visionary leadership of our School Director, Alh.Yahaya Aliyu Mai-icce Funtua, we are committed to nurturing the next generation of leaders in agriculture and related industries.

Admission Forms Now Available
Prospective students can now obtain admission forms at an affordable rate of ₦3,000.

For Further Inquiries and Assistance
Please contact any of the following numbers:
📞 07031535963
📞 08032489318
📞 08085616435

Seize this opportunity to gain the knowledge and skills needed to excel in the agricultural sector. Join us as we shape a brighter, self-reliant future for our youth.

19/01/2025

Alhamdulillahi

Kunganeta kosai anyimuku bayani
06/03/2024

Kunganeta kosai anyimuku bayani

Another Record Breaking!!FG Allocates N5.5bn To Develop Airstrips In Funtua, the efforts made by Hon Barr Abubakar Moham...
06/12/2023

Another Record Breaking!!
FG Allocates N5.5bn To Develop Airstrips In Funtua, the efforts made by Hon Barr Abubakar Mohammad Gardi...........

Since From the initial stage,the member of the Federal House of Assembly representing Funtua-Dandume Hon, Barr Abubakar Muhammad Gardi wrote to the Minister of Aviation and All the Glory is due to Allah,Alhamdulillah the minister responded that it was included in the budget for 2024

The federal government is to spend billions of naira on the development of new airstrips and rehabilitation of existing ones spread across the country, analysis of the 2024 budget of the Ministry of Aviation and Aerospace Development has shown.

Specifically, the ministry plans to spend N3.2bn for the development of various airstrips in Funtua, Kaduna; Umuahia, Abia and others.
According to the details of the 2024 budget of the ministry presented by President Bola Ahmed Tinubu, the ministry would also rehabilitate the existing Osubi Airstrip in Delta State with N2bn while N375m was allocated for rehabilitation of other airstrips.

Airstrip is like a mini airport designed for takeoff and landing of aircraft. An airstrip caters primarily for smaller aircraft and it usually has a single, shorter runway compared to an airport which has the full complement of facilities for commercial operation.
FG to compensate Kaduna bomb attack victims

FG tasks MDAs on Artificial Intelligence, digital technologies
Daily Trust reports that operation of airstrips in Nigeria has been very problematic in terms of the management.
For instance, the existing Osubi airport, which is now dormant, was always shut down by the Federal Airports Authority of Nigeria (FAAN) and the Nigeria Airspace Management Agency (NAMA) over indebtedness.
However, despite the challenges with airstrip operation, the federal government appears committed to developing new ones as the 2024 budget indicates.

Source: Daily Trust News paper.
Comr Bilyaminu Lawal Funtua.

06/12/2023

Duk Duniya Babu Mutum Mai Ɗumbun Daraja Da Haƙuri Kamar Annabi Muhammadﷺ.🥰

Abba Gida-Gida Ba Halastaccen Ɗan Jam'iyyar NNPP Ba Ne, Cewar Shugaban Jam'iyyar NNPP Na Ƙasa, Dakta Agbo MajorUwar jam'...
06/12/2023

Abba Gida-Gida Ba Halastaccen Ɗan Jam'iyyar NNPP Ba Ne, Cewar Shugaban Jam'iyyar NNPP Na Ƙasa, Dakta Agbo Major

Uwar jam'iyyar NNPP ta kasa, ƙarƙashin jagorancin Dakta Agbo Major ta ce gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ba halataccen ɗan Jam'iyyar NNPP bane saboda bai da rijista zama dan Jam'iyyar NNPP k**ar yadda kotun Ɗaukaka Ƙara Ta yi hukunci.

Dakta Agbo Major ya bayyana haka a yayin tattaunawa da yan jarida a hedikwatar jamiyyar ta kasa da ke Abuja, yace sun aike wa Sufeto Janar na yansanda da takardar korafi dangane da rashin da'a da wasu korarrun yan jamiyyar ke aikatawa da sunan jamiyyar NNPP.
Dakta Agbo Major ya nuna rashin jin daɗinsa bisa abubuwan da ke faruwa a jihar Kano, Musamman Abinda ya shafi zanga-zanga da rufe wasu daga cikin titunan Kano, kalamai maras sa kyau ga ɓangaren Shari'a da masu sanya jar hula ke yi a Kano,wanda abun ban takaici ne da Allah wadai kuma ba zai haifar mana da mai Ido ba, wanda Jagoran darikar Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ke kitsawa tare da wasu waɗanda ba yan Asalin Jihar Kano bane, Kamar su Dipo Johnson da Kawu Alli da kuma Onu, wadanda dukkanin su korararru a jam'iyyar NNPP Ne.

Shugaban jam'iyyar NNPP na kasa ya kara da cewa mun gayyaci jami'an tsaro da su bincike Dapo Johnson da yan koransa, akodayaushe muna karin haske cewa waɗannan mutane ba yaƴan Jam'iyyar NNPP ba ne kuma ba su Wakiltar Jam'iyyar a kowane mataki.

Hatta rashin bin kundin dokokin zaɓen kasa, wanda dan takarar shugaban kasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ne ya ja aka yi fatali da dokokin Jam'iyyar NNPP ta shimfida, saboda san rai Kuma ya yi gaban kansa. Har ila yau tuni muka janye yarjejeniyar da muka kulla da su kuma za mu dauki matakin Shari'a, duk da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba shi ya Kirkiro Jam'iyyar NNPP, amma yana so ya yi mata kaka-gida.

Address

Katsina

Telephone

+2348065223687

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Daily Updates posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Arewa Daily Updates:

Share