Arewa Daily Updates

Arewa Daily Updates Domin Samun Sahihan Labarai nagaskiya da Ɗumiɗuminsu da s**a shafi Al'umma Da Al'amuran yau da kullum

DISCLAIMER: CLARIFICATION ON PEACE MEDIATION EFFORTSThe recent engagement undertaken by the Executive Chairman of Funtua...
07/11/2025

DISCLAIMER: CLARIFICATION ON PEACE MEDIATION EFFORTS

The recent engagement undertaken by the Executive Chairman of Funtua Local Government, Hon. Abdulmutallab Jibrin Goya, with certain Fulani groups previously associated with armed activities, was conducted in good faith and with sincere intentions. The purpose of this initiative is to reinforce and sustain the existing peace agreement between the affected Fulani groups and the wider community.

This effort aligns with ongoing reconciliation initiatives carried out across several local government areas in Katsina State, including Faskari, Sabuwa, Dandume, Kankara, Jibiya, Safana, and Dutsin-Ma. Hon. Goya’s visit specifically sought to consolidate peace, strengthen cooperation, rebuild trust, and prevent any resurgence of violence in Funtua and its neighboring communities.

It is also important to note that, just last week, the Chairman of Sabuwa Local Government attended a wedding ceremony within one of the Fulani settlements. This gesture, like Hon. Goya’s visit, was aimed at deepening mutual understanding and fostering enduring peaceful coexistence between Fulani pastoral communities and the wider Hausa population.

We wish to emphasize that Hon. Abdulmutallab Jibrin Goya, alongside other local government leaders in Katsina State, engages with these groups solely for the purpose of maintaining peace and ensuring community security. There is no evidence of any improper relationship, support, or endorsement beyond conflict resolution efforts aimed at preserving harmony and safeguarding lives and property.

Hon. Goya’s continued leadership demonstrates his firm commitment to promoting stability and sustainable development. It is well recognized that meaningful progress can only be achieved in an atmosphere of peace.

Any narratives suggesting otherwise are misleading. The engagement with the Fulani pastoral communities clearly reflects a renewed dedication to strengthening unity, encouraging mutual respect, and advancing lasting peaceful coexistence among all residents of Funtua Local Government and its environs.

Signed:
Media & Publicity Directorate
Funtua Local Government Council
7th November, 2025

WANENE YA KAWO CIBIYAR ‘YAN SANDA TA (MOPOL) A ƘARAMAR HUKUMAR FUNTUA? SAKON JAGORA HON BARA'U YUSUF MAIKWAI DIKKE Da fa...
25/10/2025

WANENE YA KAWO CIBIYAR ‘YAN SANDA TA (MOPOL) A ƘARAMAR HUKUMAR FUNTUA?

SAKON JAGORA HON BARA'U YUSUF MAIKWAI DIKKE

Da farko, muna ƙara mika Saƙon godiya da jinjina ta musamman ga Sanata Muntari Muhammad Dandutse bisa irin namijin kokarinsa wajen kawo Jami’a da kuma Cibiyar ‘Yan Sanda ta MOPOL a garin Funtua. Wannan gagarumar nasara ta samu tabbaci ne a ranar Alhamis, 23 ga Oktoba, 2025, bisa ga takardar da Sanata Dandutse ya gabatar tun a ranar 7 ga Agusta, 2025, wadda aka sanya mata hatimi da sa hannunsa. Lallai, wannan takarda ce da ta sami amincewar hukumomi, sabanin jita-jitar da ake yadawa cewa wai Lawal Abbas Funtua ne ya kawo wannan aiki wanda gaba ɗaya ba shi da tushe ko hujja.

Haka kuma, muna sake mika godiya da yabo ga Sanata mai wakiltar Yankin Karaduwa, Sanata Muntari Muhammad Dandutse. Tabbas, tarihin Ƙaramar Hukumar Funtua da yankin Karaduwa ba zai kammalu ba ba tare da ambaton sunanka ba. Ka share kukan da al’ummar wannan yanki s**a dade suna yi, ta hanyar jajircewarka tun daga lokacin da ka fara neman a kafa Jami’ar Kimiyyar Lafiya (University of Health Sciences).

Ta hanyar kudirinka na inganta tsaro a cikin Ƙaramar Hukumar Funtua da dukan yankin Karaduwa, ka nuna kwarewa da jajircewa a jagoranci. Sak**akon haka, Gwamnatin Tarayya ta amince da kafa Cibiyar ‘Yan Sanda ta (MOPOL) a garin Funtua nasarar da aka cimma kai tsaye sak**akon kudirin da ka gabatar a gaban Majalisar Dattawa, k**ar yadda aka ambata a baya.

Lallai, wannan ci gaba, tare da sauran ayyuka masu yawa da ka aiwatar tun bayan hawanka ofis a matsayin Sanata, sun tabbatar da cewa kana da cikakken cancanta ga kowane yabo da girmamawa daga al’ummar yankin nan. Haka kuma, kana da cikakken cancantar sake samun goyon bayan jama’ar Karaduwa domin ci gaba da kawo musu ci gaba da walwala.

Mun gode sosai, Sanata Muntari Muhammad Dandutse.

An rubuta a ranar Jumma’a, 24 ga Oktoba, 2025.

Sa hannu:
Comr. Bilyaminu Lawal Funtua (E-sign)

11/10/2025

Muhammad Rasulullah.....

24/08/2025

Innalillahi wa’inna ilahiraju’un 😭😭😭
Ɗandume

SHUGABAN GIDAUNIYAR JIN KAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YA HALARCI BABBAN TARON BIKIN S...
27/07/2025

SHUGABAN GIDAUNIYAR JIN KAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YA HALARCI BABBAN TARON BIKIN SAUKAR KARATUN ALQUR'ANI MAIGIRMA DA YA GUDANA A CIKIN GARIN FUNTUA.

Alhamdulillah Masha Allah. Yau Lahadi 27 July 2027 aka gudanar da Walimar Saukar Karatun Al'kur'ani Mai Girma. Wanda Ba a taɓa yin Irinshi Ba A Garin funtua Wanda ya ƙunshi Ɗalibai (1,305) Daga Makarantu( 27) Na Kungiyar Izalah Dake Acikin Garin funtua.

Taron yasamu halartar Manyan jami'an Gwamnati, sarakuna, shuwagabannin Al'umma da sauran Al'umma na ciki da wajen Jahar Katsina.

Aƙarshe Hon Muhammad Mustapha Abdul Shugaban Gidauniyar Jinƙai ta El-arabian Charity Foundation Yayi Adduar Allah Ubangiji Yakara Bamu Lafiya Da Zaman Lafiya Sannan Yayi Addua Ga Waɗanan Ɗalibai Ubangiji Allah yasa Albarka a cikin karatun da s**ayi yasa Alqur'ani ya cecesu duniya da lahira Sannan Yayi Adduar Godiya Ga Malaman Makarantu.

Sannan Yayi Adduar Allah Ubangiji Yasa Albarka. Yadda Kowa Yazo Lafiya Allah Yasa Kowa Ya koma Gidan shi cikin koshin Lafiya.

Signed:
Muhammad Mustapha Abdul Team 2027

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYARA GIDAN HAJIYA TURERA...
12/06/2025

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYARA GIDAN HAJIYA TURERA SHUGABAN MATAN YARBAWAN FUNTUA.

Shugaban Gidauniyar Jinƙai ta El-arabian charity Foundation Funtua Hon Muhammad Mustapha Abdul ya kaiwa Hajiya Turera Funtua ziyara, Hajiya Turera Jigoce akan cigaban Mata marasa ƙarfi da marayu da kuma cigaban jam'iyyar APC da Matasan Funtua, wannan ziyara ce ta Bangirma,Barka da Sallah, da kuma sada zumunci Tare Da Gabatar mata da Wannan Gidauniya mai Albarka ta El-arabian charity Foundation a matsayin uwar Gidauniyar na dindindin.

Hajiya Turera taji daɗin ziyarar kwarai da gaske kuma ta sanyawa Wannan Gidauniya Albarka tareda ba yadda dimbin shawarar wari na yadda Gidauniyar zataci Gaba Da Gudanar Da ayyukan ta na Alkairee, Inda aka sake bayyana mata irin namijin kokarin da Gidauniyar takeyi akan Marasa lafiya, marayu da kuma ɓangaren ilimi da masu buƙata ta musamman.

A baya-bayan nan Gidauniyar ta El-arabian charity Foundation ta kashe naira milliyan 5 da Wani abu ₦5,000,000+ wajen taimakawa marasa lafiya da kuɗin magani da kuma biyan kuɗin manyan ayyuka na masu lalura ta musamman, Wannan bashi ne karon farko ba dama tun abaya Gidauniyar tana kokari wajen taimakawa marasa ƙarfi na kuɗin Abinci da sutura, domin Gidauniyar tasha ɗaukar nauyin karatun yara ƙanana da taimakon yan gudun hijira.

Itama anata bangaren k**ar sauran waɗan da ya ziyarta ta sake bada shawara ga matasa Masu Ra'ayin Siyasa Mu yi ƙoƙari mu riƙa kyautata mu'amala a tsakanin mu da kuma sauran mutane kada mu bari siyasa tasa mu riƙa s**ar junar mu saboda ana yiwa waɗanda muke tare da su adawa.

Hajiya Turera ta tabbatar da goyan bayanta ga Wannan tafiya da kuma cewa duk lokacin da ake bukatar wata shawara daga gare ta kaitsaya atuntuɓeta zata bada gudunmawa 100% musamman akan cigaban wannan Gidauniya ta El-arabian charity Foundation Funtua, ta tabbatar da cewa Irin wadannan matasa ne ake baiwa jagoranci na Al'umma ba ƴan tayi daɗiba.

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYAR TA'AZIYYA CIKIN GARI...
12/06/2025

SHUGABAN GIDAUNIYAR JINƘAI TA EL-ARABIAN CHARITY FOUNDATION HON MUHAMMAD MUSTAPHA ABDUL YAKAI ZIYAR TA'AZIYYA CIKIN GARIN GOYA.

Shugaban Gidauniyar Jinƙai ta El-arabian charity Foundation Hon Muhammad Mustapha Abdul da tawagarshi Sunkai ziyarar gaisuwa da Taa'ziyyar Rasuwar Mahaifin Hamza Haruna Goya Ward Funtua. Kumah Kawun Hon Surajo Ibrahim Goya, Kuma ƙanin mahaifiyar Honourable Audu Goya Chairman na karamar hukumar Funtua Wanda Allah Yayma Mashi Rasuwa a ƴan kwanakin baya. Shugaban Gidauniyar da yan kwamitin shi Sunyi Adduar Nemamashi Rahamar Allah. Allah Ubangiji Yajikanshi Da Rahama kuma ya gafarta Mashi.

Ya yi Taa'ziyya ga yan uwa da abokan arziki a ciki harda Chairman na karamar hukumar Funtua Honourable Audu Goya, Wannan Yana ɗaya daga cikin kyawawan halaye na Hon Muhammad Mustapha Abdul domin Duk inda yaji anyi Wani rashi ko wani Iftila'i yana takawa kaitsaya Domin yayi jaje ko Kuma taya murna bai taɓa gajiya akan irin wannan ayyukan Alkaireen da yake yiba babu dare Babu rana kullum ranar Allah aikinsa kenan Hidimtawa Al'umma.

Daga karshe yasamu Isa Fadar Mai martaba maigarin Goya domin ya mashi gaisuwar Sallah tare da jaddada kara yi mashi Taa'ziyya a matsayin shi uban ƙasa kuma mai Gari, abisa Hakan yanuna matukar jin daɗin sa bisa wannan ziyarar ta Taa'ziyya da kuma gaisuwar Barka da Sallah domin yana ɗaya daga cikin matasan da s**a fara zuwa gaishe dashi a Wannan Babban Sallah, yayi Godiya tare da fatan Alkhairi Akodayaushe ga shugaban Gidauniyar.

Alhamdulillah tabbas wannan Babban kokari ne na girmama manya da Kuma Sada zumunci

E-sign
Comr Bilyaminu Lawal Funtua.
C.E.O/Chief Editor
Arewa Daily update
Kunnen Gari online news.

EL-ARABIAN CHARITABLE FOUNDATION.El-Arabian Charity Foundation ta ƙaddamar da bikin rabar da tallafin ₦5,000,000 ga mara...
21/05/2025

EL-ARABIAN CHARITABLE FOUNDATION.

El-Arabian Charity Foundation ta ƙaddamar da bikin rabar da tallafin ₦5,000,000 ga marasa lafiya dake jinya a Asibitocin gwamnati dake nan Funtua.

Yau Laraba 21 May 2025, Gidauniyar taimakawa Al'umma ta El-arabian Charitable Foundation karkashin Jagorancin Muhammad Mustapha Abdul ya jagoranci bada tallafin Kuɗi ga marasa lafiya da ke kwance a manyan Asibitocin Garin Funtua Wanda kai kimanin naira milliyan 5 da wani abu, a cikin waɗan da s**a amfana da tallafin akwai majinyata kimanin mutane 700
Da s**a Amfana da tallafin ₦5000 kowanne mutum ɗaya, sai kuma Biyama kimanin mutane 400 Kuɗin yi masu aikin babbar Tiyata.

An kirkiri wannan Gidauniya tun a 1- January- 2022 tareda yin manya da kananan ayyukan jin kai, a wannan karonne Gidauniyar tayi Babba yunkuri na fiddo Al'umma samada 1,100 cikin yanayin da suke ciki na rashin lafiya.

Matashin Dan kasuwa ne Wanda yake kokarin neman nakanshi tare da ba yadda tallafi daga cikin Abinda Allah ya h**e mashi babu rana babu dare domin jinkan Al'ummar yankin Funtua, shugaban Gidauniyar Hon Muhammad Mustapha yayi Alƙawarin cewa shi bai fara Wannan taimko don ya dainaba, Duka acikin jawabin shi ya tabbatar da cewa da zuciya ɗaya yake ba yadda Wannan taimko domin tausayawa Al'umma musamman a cikin wannan lokaci na matsin Rayuwa, a karshe ya yiwa Al'ummar Wannan yanki Albishir da cewa duk wata matsala ko damuwa ta Al'umma insha Allahu zai shigo ciki kuma ya bada Gudummawar shi.

Tabbas Mallam Muhammad Mustapha Abdul yakasance Matashi Irin Wanda kowace Al'umma ke buƙata domin ya kasance ɗayane tamkar da dubu a bangaren taimakon Al'umma da Marasa ƙarfi.


Signed:.
Editor in chief/CEO
Arewa Daily update
Kunnen Gari online News.
Comr Bilyaminu Lawal Funtua.
Wednesday, 21 May 2025.

Gwamantin jihar Kano ta Abba Kabir Yusuf, ta k**a wasu awaki bisa zargin cinye bishiyoyin da ta ke dawasa domin ƙawata b...
17/05/2025

Gwamantin jihar Kano ta Abba Kabir Yusuf, ta k**a wasu awaki bisa zargin cinye bishiyoyin da ta ke dawasa domin ƙawata birnin Kano da yaƙi da sauyin yanayi.

Gwamnatin ta hannun Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi ta fara aikin dasa bishiyoyi ne wanda aka yi wa take da a turance a kan titin Lodge Road da Race Course, kuma zai karaɗe manyan titunan jihar.

Kwamishinan Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano Dr. Dahir M. Hashim, ya wallafa wata sanarwa a shafinsa na Facebook cewa, aiki zai ci gaba "har sai mun dasa bishiyoyi a duk manyan titunan jihar, domin rage zafi da gurbatacciyar iska, tare da ƙawata birnin Kano.

To sai dai Hashim ya koka cewa awaki na ɓarnatar da aikin "mun samu rahotanni cewa wasu suna barin awaki suna yawo suna cin sababbin bishiyoyin da muka dasa. Ina so jama'a su sani cewa wannan abune da ba za mu lamunta ba. A halin yanzu, mun k**a wasu awaki suna cin bishiyoyin da aka dasa kuma mun ɗauresu a Zone I".

Ya kuma yi kira ga jama'a da su bayar da goyon baya a haɗa hannu da su domin ɗorawar shirin "muna kira ga jama'a da su bamu haɗin kai don tabbatar da nasarar wannan aiki", in ji shi

A Tribute and Accolades to Comr Bilyaminu Lawal Funtua.....Mallam Bilyaminu is a remarkable individual who has made sign...
12/04/2025

A Tribute and Accolades to Comr Bilyaminu Lawal Funtua.....

Mallam Bilyaminu is a remarkable individual who has made significant contributions to the Educational sector and public service. Her dedication to improving the lives of Nigerians is truly inspiring.

Comr's leadership and vision have been instrumental in shaping the grassroots educational landscape of Funtua Local Government. His commitment to providing quality Education services to the people of Funtua is a testament to his compassion and dedication.

As a trailblazer in public service, Mallam Bilyaminu has demonstrated exceptional leadership skills, inspiring countless individuals to follow in his footsteps. His passion for public service is evident in his tireless efforts to make a positive impact in the lives of Funtua Local people's.

I am confident that Mallam Bilyaminu's continued leadership and dedication will inspire a brighter future for our Local Government, We are proud to have him as a role model, and we look forward to seeing the positive changes that his initiatives will bring.

Mallam Bilyaminu Lawal Funtua, A legitimate member of the ruling APC Party, is a rising star in Nigerian politics, known for his tireless advocacy for youth welfare and sustainable development, particularly in Katsina State. As a young politician and youth freedom fighter, he's making waves with his optimistic approach and leadership, public and freelance writer, advocate for good governance.

With his expertise in social media,Comr Bilyaminu is mobilizing youth and shaping public opinion. His impressive credentials include certifications from reputable institutions like Global Hubspot Academy, Reuters Media Company Nigeria, and the Nigeria Institute of Social Media Analyst.
Comr Bilyaminu's dedication to his cause is admirable, and his ability to analyze and predict political trends is impressive.

Notably, Comr Bilyaminu holds the position of Secretary General North-West for Asiwaju Bola Ahmad Tinibu political mov

Address

Katsina

Telephone

+2348065223687

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Daily Updates posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Arewa Daily Updates:

Share