Alfijir Radio

Alfijir Radio Alfijir Radio Hasken Al’umma

An sallami gwamnan jihar katsina Malam Dikko Umar Radda daga asibiti bayan jinyar yini biyu da yayi.
22/07/2025

An sallami gwamnan jihar katsina Malam Dikko Umar Radda daga asibiti bayan jinyar yini biyu da yayi.

22/07/2025

Labaran Rana na Alfijir Radio Katsina

22/07/2025

Shin wa kuke ganin zai gaji farin jinin marigayi tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari a siyasar Arewacin kasar nan.

Ku bayyana mana ra'ayoyin ku

Wane labari kuke da shi mai sosa rai ko ɗaukar hankali ko wani cin zarafi ku bamu a shirin Ƙaddara Ta domin bayyana shi ...
22/07/2025

Wane labari kuke da shi mai sosa rai ko ɗaukar hankali ko wani cin zarafi ku bamu a shirin Ƙaddara Ta domin bayyana shi musamman ga hukumomi don su ɗauki mataki?

22/07/2025

Shirin Tambarin Alfijir

Me yake jawo taɓarɓarewar tarbiyyar matasa?

Tare da Imam Sa'id Abubakar

Ahmad Abdullahi Shu'aibu ke gabatar da shirin

Yadda Ɗan Bello, Omoyele Sowore da lauya Deji Adeyanju ke jagorantar zanga-zangar nemawa ƴansandan da s**a yi ritaya haƙ...
21/07/2025

Yadda Ɗan Bello, Omoyele Sowore da lauya Deji Adeyanju ke jagorantar zanga-zangar nemawa ƴansandan da s**a yi ritaya haƙƙoƙinsu a Abuja.

21/07/2025

Shirin Tambarin Alfijir

Ko akwai bukatar yin gyara a kundin tsarin mulkin Najeriya?

Tare da Alhaji Dauda Kurfi.

Abdulrahman Kabir Jani ne ke gabatar da shirin.

21/07/2025

Bangaren Duniyar Wasanni

Wanda ke zo muku a cikin shirin Zangon Alfijir Mafarin Haske na Alfijir Radio, bangaren da ke ɗauke da labaran wasanni daban-daban.

Ahmad Abdullahi Shu'aibu ne ke gabatar da wannan ɓangaren.

Wane labari ne ya fi ɗaukar hankalin ku?

21/07/2025

Bangaren Kanun Jaridu

Bangaren da ke zo ma mai kallo da saurare a cikin shirin Zangon Alfijir Mafarin Haske na Alfijir Radio, wanda ke ɗauke da labaran da jaridun Najeriya ke ɗauke da su.

waɗanne labarai ne s**a fi jan hankalin ku?

Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ke gabatar da bangaren.

Mai sauraren Alfijir Radio Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ke fatan an wayi gari lafiya ɗauke da bangaren Kanun Jaridu a c...
21/07/2025

Mai sauraren Alfijir Radio Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ke fatan an wayi gari lafiya ɗauke da bangaren Kanun Jaridu a cikin shirin Zangon Alfijir Mafarin.

Wane labari ne ya fi ɗaukar hankalin ku?

Ya ku ke kallon zanga-zangar da ƴansandan da s**a yi ritaya za su yi kan ƙin fitar da su daga tsarin fanshon ƴansanda? S...
20/07/2025

Ya ku ke kallon zanga-zangar da ƴansandan da s**a yi ritaya za su yi kan ƙin fitar da su daga tsarin fanshon ƴansanda?

Sun dai ce tsarin yana cutar da su saboda a cikinsa babu sufetan ƴansanda na ƙasa, IGP da mataimakansa, AIG da DIG, abinda s**a kira wayo.

Ƴansandan sun koka cewar daga kwamishinan ƴansanda, CP zuwa kwanstabul ne aka bari cikin tsarin, kuma su da suke a ciki suna mutuwa da ransu.

Address

Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Alfijir Radio posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Alfijir Radio:

Share

Category