Alfijir Radio

Alfijir Radio Alfijir Radio Hasken Al’umma
(3)

07/11/2025

Shirin Tambarin Alfijir

Nazari akan muhimmancin koyon sana'o'in hannu ga matasa.

Tare da Engr. Mu'azu Sani.

Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ke gabatar da shirin.

06/11/2025

Musulmi na farko ya ci zaben magajin garin birnin New York, kuma matashi mafi karancin shekaru fiye da karni daya

Shirin Tambarin Alfijir Nazari akan sauya shekar yan siyasa sa tasirin hakan wajen rage karfin adawa, musamman a Majalis...
06/11/2025

Shirin Tambarin Alfijir

Nazari akan sauya shekar yan siyasa sa tasirin hakan wajen rage karfin adawa, musamman a Majalisar Dokoki yayin tafka muhawara kan kudurori.

Menene ra'ayin ku kan yawan sauya sheƙa da ƴan siyasa ke yi?

06/11/2025

Bangaren Duniyar Wasanni

Wanda ke zo muku a cikin shirin Zangon Alfijir Mafarin Haske na Alfijir Radio, bangaren da ke ɗauke da labaran wasanni daban-daban.

Ahmad Abdullahi Shu'aibu ne ke gabatar da wannan ɓangaren.

Wane labari ne ya fi ɗaukar hankalin ku?

06/11/2025

Bangaren Kanun Jaridu

Bangaren da ke zo ma mai kallo da saurare a cikin shirin Zangon Alfijir Mafarin Haske na Alfijir Radio, wanda ke ɗauke da labaran da jaridun Najeriya ke ɗauke da su.

waɗanne labarai ne s**a fi jan hankalin ku?

Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ke gabatar da bangaren.

Da fatan masu sauraren Alfijir Radio mun wayi gari lafiya. Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ɗauke da ɓangaren Kanun Jaridu ...
06/11/2025

Da fatan masu sauraren Alfijir Radio mun wayi gari lafiya. Abubakar Salihu Dantsuntsu ne ɗauke da ɓangaren Kanun Jaridu a cikin shirin Zangon Alfijir Mafarin Haske.

Ku bayyana ra'ayin ku kan labaran da s**a fi ɗaukar hankalin ku 👇

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umar Radda ya kaddamar da rarraba magunguna da kayan kula da lafiya a asibitocin jihar...
05/11/2025

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umar Radda ya kaddamar da rarraba magunguna da kayan kula da lafiya a asibitocin jihar Katsina.

Hukumar Tsaron Farin Kayan ta Najeriya ta kuma shawarci jama'a da su ƙauracewa yin duk wata hulɗar aiki da korarrin jami...
05/11/2025

Hukumar Tsaron Farin Kayan ta Najeriya ta kuma shawarci jama'a da su ƙauracewa yin duk wata hulɗar aiki da korarrin jami'an.

DSS ta ce ta koresu ne a ƙoƙarin ta na yin sauye-sauye da inganta ƙimarta a idon jama'a.

Burna Bob ya bayyana cewa bincike akan neman gaskiya da ma'anar rayuwa da halittar ɗan Adam ta sa ya bar addinin Kirista...
04/11/2025

Burna Bob ya bayyana cewa bincike akan neman gaskiya da ma'anar rayuwa da halittar ɗan Adam ta sa ya bar addinin Kiristanci ya koma Musulunci.

Mawaƙin, wanda asalin sunansa shi ne, Damini Ebunoluwa Ogulu ya taso ya iske iyayensa mabiya addinin Kiristanci ne sau da ƙafa.

04/11/2025

Gamzaki; Batun harin da Donald Trump ya ce zai kai wa Najeriya saboda kisan Kiristoci da ya ce Musulmi na yi.

Shirin ƙaƙaba takunkumin zuwa ƙasar Amurka ga wasu Gwamnonin Arewacin Najeriya 12

Waɗannan da wasu batutuwan za ku ji a cikin shirin Gamzaki

Zaku iya kallon cikakken wannan shirin a shafin mun na YouTube.

https://youtu.be/Y8cPZtBUzPQ?si=Dfo372KfrWwZ2kHu

Shugaban kasa Bola Tinubu zai kara ciwo bashin naira tiriliyan daya da biliyan dari takwas domin cike gibin kasafin kudi...
04/11/2025

Shugaban kasa Bola Tinubu zai kara ciwo bashin naira tiriliyan daya da biliyan dari takwas domin cike gibin kasafin kudin shekarar 2025

Address

IBB Way
Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Alfijir Radio posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Alfijir Radio:

Share

Category