Dawisu Reporters

Dawisu Reporters Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Dawisu Reporters, Media/News Company, Katsina.

Senator Sadiq Yar'adua Ubane Harda Rabin Uba, dakai da Ubangidanka Yayi Maku Taimakonda ko Iyayenku Iya Abunda Zasu Iyay...
02/01/2026

Senator Sadiq Yar'adua Ubane Harda Rabin Uba, dakai da Ubangidanka Yayi Maku Taimakonda ko Iyayenku Iya Abunda Zasu Iyayimaku kenan,

Ba Kaiba Ubangidanka ma Tsohon P'A Yasan Wanene Senator Sadiq Yar'adua,
Bakin Rijiya ba Wurin Wasan Makaho bane Senator Sadiq Yar'adua Yatemaki Mutane yayima Wasu gida yayimasu Mota yayi masu kujerun Makka yabasu Ayyukanyi
Kuma Shiba Dan Dagajin Siyasa bane,

Sannan Ruwa ba Sa'an kwando bane Kuma kafin Kafito kayi Magana kaje kafara Taimakon Kannanka da Yan Uwanka kafinma azo Wajen abokanka Maganar Zabe ko Mazabar Senator Sadiq Yar'adua Lokaci Alkaline Yana Zuwa Insha Allahu Zaku girbi abunda kuka Shuka,

Kuma Munfada Munkara Fada Gwamnatin Apc ta Gaza, Babu Tsaro, Babu Wuta , Babu Ruwa, ankashe Makarantu, Matasa Babu aikinyi Maganar kaddarori da Zama England Hassada ce Kafara tuhumar Ubangidanka.

Zabar Jam'iyyar ADC a Zaben 2027 Jihadi ne ga Al'Ummar Nigeria da Jahar Katsina baki Daya, Talaka Har Yanzu baifita daga...
09/12/2025

Zabar Jam'iyyar ADC a Zaben 2027 Jihadi ne ga Al'Ummar Nigeria da Jahar Katsina baki Daya, Talaka Har Yanzu baifita daga Matsalar Wuta ba, Bai fita daga Matsalar Ruwaba, Bai fita daga Matsalar Rashin Magani a Asibitociba Bai fita daga Matsalar ababen More Rayuwaba, Matasa Sungama Karatu Babu aikinyi, Babu Hanyoyi a karkara, Ma'aikatan Gwamnati anmaidasu Mabarata Yunwa ta addabesu an lalata Bangaran Ililmi Baki Daya, Talakawan Nigeria kawunansu Sun Waye Zamu Hada Hannu da Karfe Mukori APC a kakar Zabe Mai Zuwa da Izinin Allah tun daga Kasa har Sama.

Cewar Shugaban Matasan Jam'iyyar ADC na Jahar Katsina Hon. Aliyu Umar Sarkin Yaki

Hon. Mustapha Salmanu Matazu dan Takarar majalissar Jaha a Tutar Jam'iyyar ADC a karamar hukumar matazu a Jahar katsina....
26/10/2025

Hon. Mustapha Salmanu Matazu dan Takarar majalissar Jaha a Tutar Jam'iyyar ADC a karamar hukumar matazu a Jahar katsina.

ADC youth Support Foundation Forum

Aslm alkm Ina Mai farin cikin sanarma Al'ummar Karamar Hukumar matazu cewa insha Allah Kuna chikin Alkhairi Dumu Dumu, sbd Achikin Satin nan *Hon. Mustapha Salmanu* zai Gudanar da Empowerment na koyan sana'a ga Mata dakuma Matasan Karamar Hukumar matazu, insha Allah.
Nan kusa za'a gabatar da wannan Shiri domin kawo chigaba a karamar hukumar matazu dama Jam'iyyar ADC Baki Daya.

Fatan Alkhairi *Hon. Mustapha Salmanu* allah ya Ida nufi na Alkhairi Ga Al'ummar Karamar Hukumar matazu.

By:- Aliyu mustapha matazu *Chairman* ADC youth Support Foundation Forum

Jahar Katsina na cikin jahohin farko dazan fara ziyarta a cikin jahohin najeriya inji shugaban jam'iyar ADC na kasa Sen ...
28/09/2025

Jahar Katsina na cikin jahohin farko dazan fara ziyarta a cikin jahohin najeriya inji shugaban jam'iyar ADC na kasa Sen David Mark. Sanata Sadiq Yar'adua yafadi sakon ayau lokacin da yake ganawa da shuwagabannin ADC na karamar Hukumar Katsina

‎A yayin da zaman ke wakana daya daga cikin jagororin hadaka ta ADC a jahar Katsina Sanata Sadiq Yar'adua ya yabawa jagorin ADCn na jahar katsina akan haduwar kawunan su wari daya. Wanda hakan yasa har shugaban jam'iyar na kasa yace Jahar Katsina na daya daga cikin jahohin dazaya fara ziyarta saboda jahar ta samu jagororin da s**a hada kansu

‎Sanata Sadiq Yar'adua yakara da cewa nasara bata taba samuwa saida hadin kai wanda hakan yasamo asali tun daga lokacin da Ake kokarin ganin muslunci yasamu tsayuwa da kafafunshi saida Sahabban Manzon Allah SAW s**a hada kawunansu wuri daya sannan s**a samu nasarar tabbatar da addinin Allah. Toh yazama wajibi mu zamto masu hadakammu wuri daya domin tunkarar wannan gwamnati marar Alkibla wadda ko wanda ke cikinta baisan inda ta dosa ba

‎Sanata Sadiq Yar'adua Ya kuma yi kira ga Shugabannin ADCn na karamar Hukumar Katsina dama sauran kananan hukumomin katsina suyi kokari suyi koyi da shugabannin na jaha dan samun nasarar da ake bukata. Yaci gaba da jan hankalin su wurin bada shugabanci na jam'iya daga inda aka cire san rai akai abunda yadace to za'a samu nasarar da ake bukata

‎Sanata Yar'adua yaci gaba dacewa idan aka kalli tarihin wasu yan siyasar da s**ayi tsarin shugabannin jam'iyar a lokuttan baya amma Allah danashi ikon bai basu nasara ba duk da suna shugabannin jam'iyar wanda koshi hakan yataba faruwa dashi, Shiyasa yake kira a tsaya ayi abunda yadace kan hidimar inde nasarar ta ake nema.

‎Shima, a lokacin dayake tofa albarkacin bakinsa Ambasada Yakubu Muhammad ya jinjinama jagororin akan yadda duk s**a cire wani bangaranci suke kallan gina jam'iyar shine gaba akan komai dan haka yazama wajibi ga mabiya suyi koyi da wannan halayen na shugabannin mu daga karshe yayi addu'a ta

Abin Mamaki Ne A Ce Kungiyar Izala Ta Je Wa'azin Kasa Jihar Kebbi Amma Har Aka Gama Wa'azin Babu Wani Malami Da Ya Yi Ma...
10/09/2025

Abin Mamaki Ne A Ce Kungiyar Izala Ta Je Wa'azin Kasa Jihar Kebbi Amma Har Aka Gama Wa'azin Babu Wani Malami Da Ya Yi Magana Kan Matsalar Tsaro Da Ake Fama Da Shi A Yankunan Zamfara, Sokoto, Kebbi Da Sauransu, Tsoronsu Kada A Ce Sun Soki Gwamnati, Cewar Sheik Yusuf Sambo Rigachukun

Fadar shugaban kasa Villa babu ruwansu da lalacewar NEPA tunda sun hada Solar mai kyau da ta lakume kimanin Naira Biliya...
10/09/2025

Fadar shugaban kasa Villa babu ruwansu da lalacewar NEPA tunda sun hada Solar mai kyau da ta lakume kimanin Naira Biliyan 10.

Akwai shugabannin Hamas a ciin ƙasar mu, muna son ku kawo hari a kansu ku gani, ku kuma Qatar a lokacin da maƙiyanmu maƙ...
09/09/2025

Akwai shugabannin Hamas a ciin ƙasar mu, muna son ku kawo hari a kansu ku gani, ku kuma Qatar a lokacin da maƙiyanmu maƙiyanku suke kawo mana hari baku tare ba, amma idan mun kai musu hari sai ku riƙa tare musu kuna kakkaɓo makaman mu, yanzu gashi sun keta haddin ku, amma idan kun bamu dama zamu shigar muku mu tare faɗan—Khamenei

Yanzu-Yanzu: INEC ta fitar da sabbin bayanai kan adadin mutanen da s**a yi rajistar katin zaɓeHukumar Zabe Mai Zaman Kan...
09/09/2025

Yanzu-Yanzu: INEC ta fitar da sabbin bayanai kan adadin mutanen da s**a yi rajistar katin zaɓe

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta fitar da sabbin bayanai kan ci gaban da ake samu a aikin ci gaba da rijistar masu kada kuri’a na kasa baki daya.

Wannan bayanin na cikin wata sanarwa da Sam Olumekun, Kwamishina na Kasa kuma Shugaban Kwamitin Ilimantar da Masu Zabe, ya fitar a ranar Litinin.

Kwamishinan ya bayyana cewa a cikin sati uku ya nuna cewa an samu jimillar ’yan Najeriya miliyan 3,544,850 da s**a yi rajista ta yanar gizo.

A karon farko, Gwamnatin Saudiyya ta amince a fara gudanar da zagayen murnan haihuwar MANZON ALLAH SAW a biranen Makka M...
09/09/2025

A karon farko, Gwamnatin Saudiyya ta amince a fara gudanar da zagayen murnan haihuwar MANZON ALLAH SAW a biranen Makka Madina da Riyad, duk da cewa ba'a kira taron zagayen, da sunan Mauludi ba amma an bayyana shi a matsayin murnar zagayowar watan da aka haifi ANNABI SAW, yau an yi a Madina, gobe za a gudanar da zagayen a birnin Riyad, a ƙarƙare a Makka.

A Kokarin Inganta Rayuwar Al'ummar jahar Katsina, Jam'iyyar ADC Zata Kaddamar da Bukin Koyar da Sana'o in Dogaro dakai g...
09/09/2025

A Kokarin Inganta Rayuwar Al'ummar jahar Katsina, Jam'iyyar ADC Zata Kaddamar da Bukin Koyar da Sana'o in Dogaro dakai ga Matasa da Mata Acikin Garin Katsina, Bukin Koyar da Sana'o in da Zai Gudanane A Ranar 21-09-2025, a Harabar Babban Ofishin Jam'iyyar dake Kantitin IBB Way Kan Hanyar Zuwa KANO Acikin Birnin Katsina.

Shirin Koyar da Sana'o in Yakasance a Karkashin ofishin Shugaban Matasan Jam'iyyar ADC na Jahar Katsina, Hon Aliyu Umar Sarkin Yaki, Wanda Za'a Koyar da Sana'o Maban Banda Inda S**a hada da.

1- Koyar da Hada Manshafawa
2- Koyar da Sabulun Ruwa
3 Dakuma Koyar da Noman Dankali

Hakika Wannan Abune Mai Matukar Mahimmanci Musamman ga Matasanmu hadida Iyaye Mata

Muna taya wadan da S**a Samu Wannan gagarumar dama Tare da Fatan Zasu Kasance Sunyi Amfani da ita Domin Dogaro da Kawunansu Da Al'ummar jahar katsina.

Ubangiji Allah Yasa Afara lafiya agama lafiya, Allah Yakara Nasara ga Jam'iyyarmu Mai Albarka African Democratic Congress -ADC.

Signed by,
Met JKMALUMFASHI Katsina State ADC Media Department.

ZAƁEN 2027: A halin yanzu dai Arewacin Najeriya sun duƙufa wajen yin katin zaɓe tare da wayar da kai game da zaɓe, a lok...
09/09/2025

ZAƁEN 2027: A halin yanzu dai Arewacin Najeriya sun duƙufa wajen yin katin zaɓe tare da wayar da kai game da zaɓe, a lokaci guda kuma ƴan kudu suna can su ma suna yin rijistar katin zaben ta Intanet.

A ganin ku wa zai kafa shugabancin ƙasa?

Address

Katsina

Telephone

+2348039922227

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dawisu Reporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share