African Daily News

African Daily News Jaridar African Daily News Tana Gudanar Da Ayyukan Ta A Yanar Gizo, Muna Tabbatar Da Labari Kafin Mu Kawo Shi!!! 08125204249 Don Tuntuɓar Mu A Watsapp

Ƙungiyar Houthis a ƙasar Yemen ta bayyana cewa ma’aikatan Majalisar Ɗinkin Duniya (UN) da s**a k**a a baya za su fuskanc...
01/11/2025

Ƙungiyar Houthis a ƙasar Yemen ta bayyana cewa ma’aikatan Majalisar Ɗinkin Duniya (UN) da s**a k**a a baya za su fuskanci shari’a bisa zarge-zargen da s**a shafi alaƙa da Isra’ila da kuma harin jirgin sama da aka kai a birnin Sana’a a watan Agusta.

A cewar jami’in harkokin wajen Houthis, Abdulwahid Abu Ras, “akwai shaidun da ke nuna cewa wasu daga cikin waɗannan ma’aikata sun yi hulɗa kai tsaye da abokan gaba ta hanyoyin leƙen asiri.” Ya ce binciken ya kusa kammala, kuma “shari’a za ta fara a hukumance nan ba da jimawa ba.”

Rahotanni daga kafafen Reuters da Aljazeera sun tabbatar da cewa ma’aikatan UN guda 43 ne za su fuskanci wannan shari’a, daga cikin ma’aikata 59 da Houthis ke tsarewa a halin yanzu.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana damuwa sosai kan wannan mataki, tana mai cewa zarge-zargen da aka yi “ba su da tushe”, kuma ta nemi a saki ma’aikatan nan da nan ba tare da wani sharadi ba. Kakakin UN ya ce wannan lamari “na iya haifar da mummunar illa ga ayyukan jin ƙai da tsaro a yankin Yemen.”

Masana harkokin tsaro sun bayyana cewa idan aka tabbatar da shari’ar, wannan zai iya zama ɗaya daga cikin manyan rikice-rikicen diflomasiyya tsakanin Houthis da Majalisar Ɗinkin Duniya tun bayan barkewar yaƙin basasa a Yemen.

A yankin da Houthis ke iko, laifin haɗin gwiwa da ƙasashen waje — musamman Isra’ila ko Amurka — na iya haifar da hukunci mai tsanani, har da hukuncin kisa.

Rahotanni na baya sun nuna cewa k**awar ma’aikatan jin ƙai ta zama ruwan dare a yankunan da Houthis ke mulki, abin da ke jawo tsoron jami’an taimako da ya hana su gudanar da ayyuka cikin walwala.

Majalisar Ɗinkin Duniya dai na ci gaba da tattaunawa da shugabannin Houthis don ganin an samo mafita cikin lumana.

Kylian Mbappé ya karɓi kyautar Golden Boot ta kakar 2024/25 🏆⚽ya dace kuwa?
31/10/2025

Kylian Mbappé ya karɓi kyautar Golden Boot ta kakar 2024/25 🏆⚽

ya dace kuwa?

Sheikh Yahaya Masuss**a ya zagaya s lubgunan cikin kwaryar garin Kano da yammacin jiya Alhamis.
31/10/2025

Sheikh Yahaya Masuss**a ya zagaya s lubgunan cikin kwaryar garin Kano da yammacin jiya Alhamis.

30/10/2025
Adam a zango na cigaba da murmurewa bayan hatsarin da ya samu tun lokacin sallah babba.wane fata kuke masa?
30/10/2025

Adam a zango na cigaba da murmurewa bayan hatsarin da ya samu tun lokacin sallah babba.

wane fata kuke masa?

Breaking News 🚨🚨🚨💔Masu zanga-zanga a ƙasar Tanzaniya sun mamaye filin jirgin sama!Sun ce babu ɗan siyasa da zai gudu – l...
30/10/2025

Breaking News 🚨🚨🚨💔

Masu zanga-zanga a ƙasar Tanzaniya sun mamaye filin jirgin sama!
Sun ce babu ɗan siyasa da zai gudu – lokaci ne na gyaran ƙasa.
Dubban mutane ne s**a cika filin jirgin saman suna tabbatar da cewa babu wanda zai tsere.

Wannan lamari ya tayar da hankalin jama’a, domin masu zanga-zangar suna nuni da cewa sun gaji da halin da ƙasar ke ciki.

Ya mutu a Gaza.sojan Israel ne an kashe shi.
29/10/2025

Ya mutu a Gaza.

sojan Israel ne an kashe shi.

KAJI RABO: An hango gungun jami'an BAROTA Na jihar Bauchi sun ranta cikin na kare bayan da al'umma s**a lakaɗa masu dan ...
29/10/2025

KAJI RABO: An hango gungun jami'an BAROTA Na jihar Bauchi sun ranta cikin na kare bayan da al'umma s**a lakaɗa masu dan banzan s**a.

YANZU-YANZU: Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu na ganawar sirri da sabbin Hafsoshin tsaron Nijeriya da ya naɗa.
27/10/2025

YANZU-YANZU: Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu na ganawar sirri da sabbin Hafsoshin tsaron Nijeriya da ya naɗa.

27/10/2025
Paul Biya ya sake lashe zaben k**aru karo na 8.
27/10/2025

Paul Biya ya sake lashe zaben k**aru karo na 8.

Lokacin da ake ta faɗa ana baƙin ciki shi kuma arda guler sai roshe baki yake.
27/10/2025

Lokacin da ake ta faɗa ana baƙin ciki shi kuma arda guler sai roshe baki yake.

Address

Katsina
00100

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when African Daily News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to African Daily News:

Share