Katsina Online

Katsina Online Katsina Online Gidan Jarida ne dake kawo maku sahihan labarai masu inganci. Zaku iya Tuntubar mu a WhatsApp 👇 07039629181

KA JI RABO: An Ɗaura Aure Har Guda 200 A Masallacin Gwallaga Dake Cikin Garin Bauchi.Shin Aure nawa aka ɗaura a masallac...
27/12/2025

KA JI RABO: An Ɗaura Aure Har Guda 200 A Masallacin Gwallaga Dake Cikin Garin Bauchi.

Shin Aure nawa aka ɗaura a masallacin unguwarku ?

Daga Humaid K Madaki

DUNIYA BA TABBAS: An Ɗaura Aurensa Jiya A Abuja, Ya Rasu A Safiyar Yau AsabarAllah Ya Jikansa Da Rahama!
27/12/2025

DUNIYA BA TABBAS: An Ɗaura Aurensa Jiya A Abuja, Ya Rasu A Safiyar Yau Asabar

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

YANZU YANZU: Mun kàshé Yawancin Yan tà'addän Nigeria da Shugabannin 'yan Bïndìga , Sauran kaɗan ne s**a rage a Nigeriya,...
27/12/2025

YANZU YANZU: Mun kàshé Yawancin Yan tà'addän Nigeria da Shugabannin 'yan Bïndìga , Sauran kaɗan ne s**a rage a Nigeriya, cewar Ministan Tsaro Bello Matawalle.

Ministan Ƙasar Najeriya na Tsaro, Bello Matawalle, ya ce an kashe mafi yawan shugabannin ‘yan bindiga da mayakansu, yana mai cewa “abinda ya rage yanzu kalilan ne da s**a watse a yankuna.”

Ya bayyana haka ne a hedikwatar Rundunar Operation FANSAN YAMMA, inda ya ce Shugaba Bola Tinubu ya umarci sojoji su gama kawar da duk sauran ragowar ‘yan ta’addan da ke Arewa maso Yamma.

Hotunan Yadda Gwamnan jihar Nasarawa, Engr. Abdullahi Sule, Yayi bikin cikarsa shekaru 66 da haihuwar sa tare da mai Ɗak...
27/12/2025

Hotunan Yadda Gwamnan jihar Nasarawa, Engr. Abdullahi Sule, Yayi bikin cikarsa shekaru 66 da haihuwar sa tare da mai Ɗakinsa, Hajia Farida Abdullahi Sule Yar Asalin jihar katsina.

Yadda Gwamna Radda ya kai ziyarar ta'aziyyar rasuwar Uwargidan tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar K...
27/12/2025

Yadda Gwamna Radda ya kai ziyarar ta'aziyyar rasuwar Uwargidan tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Katsina.

Honarabul Abdullahi Tandama, Hajia Harira Tandama a gidansa da ke Katsina.

Allah ya mata Rahama Ameeen

MAZA GUMBAR DUTSE:   Yadda Matashi Ya Gwangwaje kansa Da Auren Mata Ukku Ringis , A Rana Daya.Wane fata zakuyi Masa ?
27/12/2025

MAZA GUMBAR DUTSE: Yadda Matashi Ya Gwangwaje kansa Da Auren Mata Ukku Ringis , A Rana Daya.

Wane fata zakuyi Masa ?

Idan Har Mace Ta Kai Shekara 30 Zuwa 35 To An Gama Tatso Kyawunki, Kuma Idan Ki Ga Kin Kai Wannan Shekarun Ba Ki Samu Mi...
27/12/2025

Idan Har Mace Ta Kai Shekara 30 Zuwa 35 To An Gama Tatso Kyawunki, Kuma Idan Ki Ga Kin Kai Wannan Shekarun Ba Ki Samu Mijin Aure Ba, To Ki Sauke Farashi, Saboda Daga Wannan Lokaci Tsufa Ne Zai Soma Bayyana A Gare Ki, Cewar Rabi'a Muhammad

Me za ku ce?

YANZU YANZU: ƙasar Amurka Ba Zata taɓa kawowa Nigeria Zaman lafiya ba, Cin Amanar Yan ƙasa ne Shugabannin ƙasa Su Bawa W...
27/12/2025

YANZU YANZU: ƙasar Amurka Ba Zata taɓa kawowa Nigeria Zaman lafiya ba, Cin Amanar Yan ƙasa ne Shugabannin ƙasa Su Bawa Wata ƙasar Dama ta Kawo H@ri cikin ƙasar Amurka ta Raina Nigeria Saboda Ganin rashin kishi da Wasu Manyan Shugabannin ƙasar da Suke dashi, cewar Ibrahim Traore.

Ƙasar Amurka Ta Raina Najeriya Saboda Ganin Koma Baya Dake Gareta Na Rashin Kishin Kasar Su Sai ma Kokarin Ruguzata.

Mai Girma Shugaban Kasar Burkina Faso Ibrahim Traore Ya Magantu Bayan Bat@zanar Da Don@ld trump Yayiwa Ƙasar Najeriya Akan Fara Farmak@r ta.

Ya Bayyana Hakan A Matsayin koma Baya Ga Ƙasar Najeriya.

27/12/2025

TIRƘASHI: Shêikh Alƙali Zaria ya fusata game da sabuwar dokar har@jin Shugaba Tinubu

Me za ku ce?

Shagunan Siyar Da Maganin Karfin Maza Da Gyaran Jiki Na Mata Dake Arewacin Najeriya, Sun Fi Yawan Masana'antu Dake Kasas...
26/12/2025

Shagunan Siyar Da Maganin Karfin Maza Da Gyaran Jiki Na Mata Dake Arewacin Najeriya, Sun Fi Yawan Masana'antu Dake Kasashen China Da India, Cewar Dakta Babangida rumah

Mataimakin Shugaban Kasa Sanata Kashim Shettima Ya Ziyarci Wadanda S**a Samu Raunika A Harin Da Ɗan Kunar Bakin Wake Ya ...
26/12/2025

Mataimakin Shugaban Kasa Sanata Kashim Shettima Ya Ziyarci Wadanda S**a Samu Raunika A Harin Da Ɗan Kunar Bakin Wake Ya Kai Wa Masallata Dake Kwance A Asibitin Koyarwa Na Jami'ar Maiduguri

Gwamna Uba Sani, Ya Sauya Sunan Cibiyar Nazarin Ilimin Kur’ani Ta Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) Sunan Marigayi Sheikh Dahi...
26/12/2025

Gwamna Uba Sani, Ya Sauya Sunan Cibiyar Nazarin Ilimin Kur’ani Ta Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) Sunan Marigayi Sheikh Dahiru Bauchi Saboda Kwarewarsa A Ilimin Kur’ani Da Haddace Shi

Address

Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Katsina Online posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Katsina Online:

Share