Katsina Online

Katsina Online Katsina Online Gidan Jarida ne dake kawo maku sahihan labarai masu inganci. Zaku iya Tuntubar mu a WhatsApp 👇 07039629181

ALLAHU AKBAR : Maza uku da mata biyu ƴan gida ɗaya sun karɓi addinin Musulunci a ƙasar Philippines.Sun bayyana farin cik...
05/11/2025

ALLAHU AKBAR : Maza uku da mata biyu ƴan gida ɗaya sun karɓi addinin Musulunci a ƙasar Philippines.

Sun bayyana farin cikinsu ta yadda s**a tsinci kansu cikin sabuwar rayuwa ta sanadin Musulunci.

Musulunci addini ne da yake umarni da kyakkyawan aiki da kyautata wa mutane, kuma yake hani ga mummunan aiki da cutar da mutane.

Allah ya ƙara ɗaukaka Musulunci da Musulmai

Gwamnatin Akwa Ibom ta dakatar da Wani  dagaci  bisa zargin ta'addanci. Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta dakatar da Dagacin ...
05/11/2025

Gwamnatin Akwa Ibom ta dakatar da Wani dagaci bisa zargin ta'addanci.

Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta dakatar da Dagacin Ikot Umo Essien, da ke karamar hukumar Essien Udim, wanda ake kira Chief Monday Esu, bisa zargin aikata laifukan da s**a shafi ta’addanci.

Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Kwamishinan Harkokin Kananan Hukumomi da Masarautu, Frank Archibong, ya fitar daga birnin Uyo a ranar Laraba.

Archibong ya bayyana cewa an dakatar da dagacin na tsawon watanni shida domin bai wa hukumomi damar gudanar da cikakken bincike kan zarge-zargen da ake yi masa.

Ya ce zarge-zargen da ake yi wa dagacin sun haɗa da aikata ayyuka da ke kawo barazana ga zaman lafiya da tsaro, ciki har da zargin daukar nauyin lalatawa da satar kayan gine-gine a sabbin rumfunan kasuwa da aka kammala ginawa a kasuwar al’umma ta Ikot Ekpenyong.

Kwamishinan ya ce binciken farko ya nuna cewa Esu na daga cikin manyan da ake zargi da hannu a lamarin ayyukan bata gari.

Ya ƙara da cewa an umarci dagacin da ya mika duk wani kayan gwamnati da ke hannunsa ga sakataren majalisar karamar hukumar.

- Daily Nigerian Hausa

DA DUMI-DUMI: Kasar Najeriya da China sun rattaba hannu kan yarjejeniyar amfani da kudin kasar China madadin amfani da D...
05/11/2025

DA DUMI-DUMI: Kasar Najeriya da China sun rattaba hannu kan yarjejeniyar amfani da kudin kasar China madadin amfani da Dalar Amurka.

DAÆŠUMI-ÆŠUMI : 'Yan sanda sun k**a matar da ta sace kanta don ta karbi kudin fansa daga mijinta a Nijeriya
05/11/2025

DAÆŠUMI-ÆŠUMI : 'Yan sanda sun k**a matar da ta sace kanta don ta karbi kudin fansa daga mijinta a Nijeriya

Shugaba  Tinubu ya nemi amincewar majalisa da ciyo bashin fiye da Naira tiriliyan daya don cike gibin kasafin 2025
05/11/2025

Shugaba Tinubu ya nemi amincewar majalisa da ciyo bashin fiye da Naira tiriliyan daya don cike gibin kasafin 2025

ALLAHU AKBAR: Addinin Musulunci ya Samu ƙaruwa Wasu Family Su 6 yan gida ɗaya Sun Karɓi Addinin Musulunci a Masallaci a ...
05/11/2025

ALLAHU AKBAR: Addinin Musulunci ya Samu ƙaruwa Wasu Family Su 6 yan gida ɗaya Sun Karɓi Addinin Musulunci a Masallaci a ƙasar Amurka

Allah ya ÆŠaukaka Addinin Musulunci da Musulmai.

05/11/2025
YANZU-YANZU : Amurka ta mayar wa China da martani kan gargadin harin soja a Nijeriya
05/11/2025

YANZU-YANZU : Amurka ta mayar wa China da martani kan gargadin harin soja a Nijeriya

05/11/2025

Daga wajen taron kaddamar da aikin Samar da ruwansha mai taken Zobe Water project kashi na B.

A garin Kafin Soli.

Daga ina kuke kallon mu?

DA DUMI DUMI: Miliyoyin Al'ummar ƙasar Amurika Sun gudanar da Zanga-zanga kan cewa Zasu kif@r da Gwamnatin Trump Bisa Sh...
05/11/2025

DA DUMI DUMI: Miliyoyin Al'ummar ƙasar Amurika Sun gudanar da Zanga-zanga kan cewa Zasu kif@r da Gwamnatin Trump Bisa Shiga y@ƙi da Trump yayi da ƙasar Nigeria da kuma Manufofin Gwamnatin Trump.

Daga birnin San Diego California na Amurka dubun dubatan mutane sun fara zanga zanga mai taken TRUMP MUST GO Sak**akon shiga yaƙi da Trump yayi.

YANZU YANZU: Musulunci ya cigaba da yaɗuwa a duniya, Karon farko a tarihin ƙasar Amurka Musulmi ya lashe Zaɓen Magajin B...
05/11/2025

YANZU YANZU: Musulunci ya cigaba da yaɗuwa a duniya, Karon farko a tarihin ƙasar Amurka Musulmi ya lashe Zaɓen Magajin Birnin New York.

Bayan ya lashe Zaɓe Dan takarar magajin garin New York, Zohran MAMDANI, ya mayar da martani ga Shugaban Amurka, Donald Trump, bayan wata sanarwa da ta janyo cece-kuce a kafafen yada labarai.

Nasararsa ta zo ne duk da taron-dangin da manyan attajiran Amurka, ciki har da Shugaba Donald Trump s**a yi masa don ganin bai kai labari ba.

Mamdani na Jam'iyyar Democrat, mai shekaru 34, ya kayar da tsohon Magajin Birnin na New York, Andrew Cuomo, wanda ya yi takara a ƙarƙashin jam'iyyar indipenda.

An haifi Mamdani a ƙasar Uganda kuma iyayensa Indiyawa ne, sai dai sun koma New York da zama a lokacin da yake da shekara bakwai a duniya.

- Wakiliya

Address

Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Katsina Online posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Katsina Online:

Share