05/11/2025
ALLAHU AKBAR : Maza uku da mata biyu ƴan gida ɗaya sun karɓi addinin Musulunci a ƙasar Philippines.
Sun bayyana farin cikinsu ta yadda s**a tsinci kansu cikin sabuwar rayuwa ta sanadin Musulunci.
Musulunci addini ne da yake umarni da kyakkyawan aiki da kyautata wa mutane, kuma yake hani ga mummunan aiki da cutar da mutane.
Allah ya ƙara ɗaukaka Musulunci da Musulmai