Katsina Post HAUSA

Katsina Post HAUSA KATSINA POST HAUSA is a news medium based in Katsina State.

Katsina Post HAUSA kafar yada labarai ne da take maida hankali wajen fadakar da mutanen Katsina, Arewa da kuma Najeriya musamman ta fannin kawo masu ingantattun labarai kuma sahihai.

18/07/2025

Karatun SURATUL KAHFI daga Al-qur'ani Mai Girma tare da Sheikh Ali Al-Hudhaifi, Limamin Masallacin Annabi Muhammad SAW, Albarkacin ranar Juma'a.

Shugaban gidauniyar Guga Global Foundation, Abduljabbar Surajo Guga ne ya dauki nauyin kawo maku.

13/07/2025
08/07/2025

Happening Now: Sardaunan Katsina Ahmed Rufa'i Abubakar Foundation Symposium On Enhancing Agricultural Production and Value Chain Development for sustainable productivity, food security and poverty alleviation

05/07/2025

Kai-tsaye yadda ake gudanar da taron ƙaddamar da sabuwar ƙungiyar Gwagware Next Level 2027, a ƙaramar hukumar Daura

Daga ina kuke kallonmu?

03/07/2025

Kai tsaye karatun Alqur,Ani Mai girma daga gidan Alh Audun Malam

Ramadan Day 22LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda aka gudanar da Tafsirin Alkur'ani mai girma a Masallacin Sakatariyar jam'iyar P...
23/03/2025

Ramadan Day 22

LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda aka gudanar da Tafsirin Alkur'ani mai girma a Masallacin Sakatariyar jam'iyar PDP ta jihar Katsina.

Tafsirin dai yana samun halartar manyan jiga-jigan Jam'iyyar tare da al'umma domin sauraron wa'azin.

Malam Auwal Sani shine ke fassara Alkur'ani Mai girma, inda Malam Mahe shine ke jan baƙi.

An kammala suratun Nahl, inda gobe za a tashi daga Suratul Isra'i

Ɗan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Kurfi da Dutsanma ya gwangwaje Dagattai da Babura, ya raba dubban b...
04/03/2025

Ɗan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Kurfi da Dutsanma ya gwangwaje Dagattai da Babura, ya raba dubban buhunan shinkafa, Taliya da Makaroni

Ɗan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Kurfi da Dutsanma Hon. Aminu Belele Ɗan Arewa ya bayar Mashina 30 ga dagattan Kurfi da Dutsanma dukkanin su.

Haka zalika, Aminu Belele Ɗan Arewa ya bayar da buhu dubu 3000 na shinkafa da Makaroni dubu 3000, da kuma taliya dubu 3000 gami da kuɗaɗe ga Al'umma domin su gudanar da Azumin su cikin sauƙi.

Shugaban Ma'aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Katsina Hon. Abdulkadir Mamman Nasir ya ƙaddamar da bayar mashinan ga dagattan gami da shinkafa ga al'umma.

A jawabinsa, Shugaban Ma'aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Katsina Hon. Abdulkadir Mamman Nasir ya bayyana cewa Gwamna Dikko yana yaba mashi kan yadda yake taimakawa al'ummar sa domin shaida Kyakkyawan shugabanci.

A jawabinsa, Hon. Aminu Belele Ɗan Arewa ya bayyana cewa zai sake gina wasu Masallatai na fada dana bakin Kasuwa a Dutsanma domin gudanar da ibada.

Aminu Belele Ɗan Arewa yace zai kuma sake gina gidajen sarauta na Dagattai daga faɗin ƙananan hukumomin, inda zai fara dana garin Tsauri kafin sauran wuraren.

Sauran waɗanda s**a tofa albarkacin bakinsu akwai mai ba Gwamna Shawara kan siyasa Hon. Ya'u Umar Gwajo-Gwajo da Ɗan masanin Kurfi da Shugaban ƙaramar hukumar Mannir Shehu Wurma da shugaban Jam'iyyar APC da sauran su.Ɗan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Kurfi da Dutsanma ya gwangwaje Dagattai da Babura, ya raba dubban buhunan shinkafa, Taliya da Makaroni

Ɗan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Kurfi da Dutsanma Hon. Aminu Belele Ɗan Arewa ya bayar Mashina 30 ga dagattan Kurfi da Dutsanma dukkanin su.

Haka zalika, Aminu Belele Ɗan Arewa ya bayar da buhu dubu 3000 na shinkafa da Makaroni dubu 3000, da kuma taliya dubu 3000 gami da kuɗaɗe ga Al'umma domin su gudanar da Azumin su cikin sauƙi.

Shugaban Ma'aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Katsina Hon. Abdulkadir Mamman Nasir ya ƙaddamar da bayar mashinan ga dagattan gami da shinkafa ga al'umma.

A jawabinsa, Shugaban Ma'aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Katsina Hon. Abdulkadir Mamman Nasir ya bayyana cewa Gwamna Dikko yana yaba mashi kan yadda yake taimakawa al'ummar sa domin shaida Kyakkyawan shugabanci.

A jawabinsa, Hon. Aminu Belele Ɗan Arewa ya bayyana cewa zai sake gina wasu Masallatai na fada dana bakin Kasuwa a Dutsanma domin gudanar da ibada.

Aminu Belele Ɗan Arewa yace zai kuma sake gina gidajen sarauta na Dagattai daga faɗin ƙananan hukumomin, inda zai fara dana garin Tsauri kafin sauran wuraren.

Sauran waɗanda s**a tofa albarkacin bakinsu akwai mai ba Gwamna Shawara kan siyasa Hon. Ya'u Umar Gwajo-Gwajo da Ɗan masanin Kurfi da Shugaban ƙaramar hukumar Mannir Shehu Wurma da shugaban Jam'iyyar APC da sauran su.

25/02/2025

Assalamu alaikum
Yan uwa Musulmi muna kira a gareku da kuzo mu hada Karfi da Karfe wajen taimakon marayu ,marasa Karfi ,marasa lafiya, da abincin buda baki cikin wata Mai Albarka na Ramadan na 2025, ku bada qalilan... Allah ya baku kasiran !

Zaku iya taimakowa da kudi ko Kuma kayan abinci ko wanne iri.

Access Bank
1443930329
MIMSAF GENERAL ENTERPRISES

Ga me bukatar Karin bayani a tuntubeme da number waya kamar haka :
08061256123
08032964103

Allah ya bamu lada Mai Albarka

Address

Katsina

Telephone

+2348067205524

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Katsina Post HAUSA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Katsina Post HAUSA:

Share