Tauhid TV

Tauhid TV Domin yaษ—a karatukan addini da kuma dukkan abinda zai amfani al'umma

๐—ก๐—”๐—ฆ๐—œ๐—›๐—” ๐—š๐—” ๐—š๐—”๐— ๐—”-๐—š๐—”๐—ฅ๐—œ โ Abinda yafi cancanta ga gama-garin mutane waษ—anda ba Malamai ba ba ษ—aliban ilimi ba shi ne; su sha...
21/08/2026

๐—ก๐—”๐—ฆ๐—œ๐—›๐—” ๐—š๐—” ๐—š๐—”๐— ๐—”-๐—š๐—”๐—ฅ๐—œ

โ Abinda yafi cancanta ga gama-garin mutane waษ—anda ba Malamai ba ba ษ—aliban ilimi ba shi ne; su shagala da ibada da harkar neman abincinsu su kyale ilimi a wajen Malamai... โž

๐—ฆ๐—›๐—˜๐—œ๐—ž๐—› ๐—”๐—•๐—จ๐—•๐—”๐—ž๐—”๐—ฅ ๐—”๐—•๐——๐—จ๐—ฆ๐—ฆ๐—”๐—Ÿ๐—”๐—  ๐—•๐—”๐—•๐—”๐—ก ๐—š๐—ช๐—”๐—Ÿ๐—˜

โœ๏ธ Sadik Abu Abdallah

21/08/2026
21/08/2026

Nasihar Sheikh Ja'afar Mahmud Adam Rahimahullah zuwa ga al'ummar musulmi

ฦŠan Arewa mai abin mamaki!Sheikh Musa Lukuwa ya fi shekaru 40 yana karantar da addinin musulunci. Saษ“anin fahimtar ka da...
20/08/2026

ฦŠan Arewa mai abin mamaki!

Sheikh Musa Lukuwa ya fi shekaru 40 yana karantar da addinin musulunci. Saษ“anin fahimtar ka da shi bai isa ya goge ilmin shi ko gudummawar da ya bawa addini ba.

ฦŠalibin shi Murtala Asada yafi shekaru 20 yana karanta da addini. Shi ma baka isa ka rushe gudummawar da ya ba addini ba saboda baka ra'ayin shi.

Bayan karantar da addini, ban san wani malami da ya nuna damuwar shi akan matsalolin Arewa, musamman rashin tsaro, fiye da waษ—annan malaman ba.

Duk yadda kake ฦ™iyayya da malaman nan ka san ba makwaษ—aita ba ne. Dukiyar ฦดan siyasa ta haramun bata dame su ba. Kullum kira suke cewa gwamnati tayi adalci, ta samar da tsaro, ta inganta ilmi da sauran su. Kullum cikin rashin jituwa suke da gwamnati saboda bata kula da matsalolin talakawa ba.

Malaman suna makwabtaka da yan ta'adda irin su Bello Turji. Rayukan su na cikin haษ—ari ko da yaushe saboda barazanar ฦดan ta'adda. Amma wannan bai hana suyi magana akan ta'addanci ba. Da kowane malami zai cire tsoro da kwaษ—ayi yayi magana akan matsalolin Arewa kamar yadda suke, da an samu cigaba sosai.

Amma yau wani jahili, ษ—an ta'adda, ษ—an shaye-shaye, shine zai fassara su da ฦ™iyayya ga Manzon Allah (SAW), yayi barazanar kashe su, sannan a samu wasu wawaye suna goyon bayan shi da sunan jihadi.

Yau Arewa munyi lalacewar da jahilai ke tsara yadda ake son Manzon Allah (SAW) bisa ga nasu ra'ayi ba nassi ba, su fassara karantun malamai bisa ga jahilcin su, har su yi musu hukuncin kisa, duk da sunan son addini.

Wannan ita ce Arewa a yau!

Tashin malamin ya faษ—i hakan ne wani karatu ษ—aya gabatar a jiya.
20/08/2026

Tashin malamin ya faษ—i hakan ne wani karatu ษ—aya gabatar a jiya.

20/08/2026

Wanna shine halin dayawa daga cikin mutane a yau kuma haqiqanin gaskiya ba haka hadisin yake nufi ba sam.

19/08/2026

Karatun littafin Manhajus-salikeen

Dattijon Sunnah Allah yakara maka lafiya Da Ikhlas.
19/08/2026

Dattijon Sunnah
Allah yakara maka lafiya Da Ikhlas.

A kwai karatu yau in Sha Allah
19/08/2026

A kwai karatu yau in Sha Allah

KARE KAI UMARNI NE DAGA ALLAHNa kalli wani bidiyo da ya sani damuwa, wani dan iska ne rike da wata sharbebiyar wuka yana...
18/08/2026

KARE KAI UMARNI NE DAGA ALLAH

Na kalli wani bidiyo da ya sani damuwa, wani dan iska ne rike da wata sharbebiyar wuka yana ikrarin sai ya dauki raยฅuwar Sheikh Bello Murtala Asada

Allah Madaukakin Sarki ya umarce mu a cikin Al-Qur'ani Maigirma Suratu Anfal aya ta 60, Allah (T) yace:
ูˆุฃุนุฏูˆุง ู„ู‡ู… ู…ุง ุงุณุชุทุนุชู… ู…ู† ู‚ูˆุฉ...
Ma'ana: mu yi tanadin (makamai) kowani iri masu karfi...(don abokan gaba)

Ba daidai ba ne Malamanmu su zauna kamar alalen 'yan iska, ana salwantar da rayukansu masu daraja a banza ba tare da kariya ba, a irin haka muka rasa irinsu Sheikh Ja'afar, Malam Albaniy Zaria, Dan Mashiyya Sokoto (Allah Ya jikansu)

Malami mutum ne mai tsada da daraja a cikin alโ€™umma, yana koyar da addini, tarbiyya da zaman lafiya, tabbatar da tsaron rayukansu abune mai matukar amfani

Ba daidai bane sai Malami ya girma, ya sha wahala da gwagwarmaya ya tara ilimi da zai amfanar da al'umma, sai rana tsaka a turo wasu 'yan iska makiya su salwantar da rayuwarsa, dole a basu kariya, ko kuma a barsu su mallaki abinda zasu kare kansu kamar yadda marigayi Sheikh Dr Idris Abdul-Aziz yayi

Dokar Nigeria ya bada damar a mallaki bindiga, ba sai Malami ba, duk wanda yake da bukata ya bi tsarin da doka ya tanadar ya mallaki bindigar da zai kare kansa, kar ka yadda wasu 'yan iska su zo su bugeka a banza su gudu

Sheikh Murtala Asada ya burgeni sosai da ya mallaki bindigarsa kuma ya nuna wa duniya, masu tunanin zasu kashe Malam su tsira sun yaudari kansu, duk wanda ya shirya tunkarar Malam da wata cutarwa to ya shirya barin duniya

Muna rokon Allah Ya tsare mana rayuwar Sheikh Asada

Address

Jibia
Katsina

Telephone

+2349048095368

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tauhid TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Tauhid TV:

Shortcuts

Share

Category