24/11/2025
KULLUM DA SABON LABARI MARA DADI A NIGERIA ALLAH MUNTUBA😭🙏
Rahotanni daga Jihar Borno sun tabbatar da cewa may@kqn !SWAP sun sace akalla ’yan mata 13 a yankin ƙaramar hukumar Askira Uba, yayin da suke kan hanyarsu zuwa gona.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar, Abdullahi Askira, ya tabbatar da lamarin, inda ya bayyana cewa an sace su ne a gundumar M***a a ranar Lahadi. Hikima Radio & TV.