AREWA HAUSA news

AREWA HAUSA news Digital Creator
Writer
Journalist
Entertainment

sannan zaka iya sanar damu wani abu idan kana so ayimaka k**ar daura lbrnka ya yanar gizo ko kuma tallar wani company kodai wani abu mak**ancin haka

YANZU-YANZU: Addinin Musulunci Ya Samu Karuwa Wani Matashi Mai Suna Makus Ya Karbi Addinin Musulunci A Garin Mai Godiya ...
31/08/2025

YANZU-YANZU: Addinin Musulunci Ya Samu Karuwa Wani Matashi Mai Suna Makus Ya Karbi Addinin Musulunci A Garin Mai Godiya Dake Karamar Hukumar Mashegu A Jihar Neja Cikin Daren jiya.

DIKKO JOBE SUNE ALKHAIRI A JAHAR KATSINA 2027Daga: Alh Iliya Tabako Iliya Ya zama wajibi ga dukkan ɗan asalin Jihar Kats...
31/08/2025

DIKKO JOBE SUNE ALKHAIRI A JAHAR KATSINA 2027

Daga: Alh Iliya Tabako Iliya

Ya zama wajibi ga dukkan ɗan asalin Jihar Katsina amma mai kishi da son ci gaba ya goyi bayan zarcewar mai girma Gwamna Dikko Jobe a shekarar 2027, Domin ayyukan ci gaba da yake gudanarwa a jihar mu su dore har tsawon shekaru takwas.

Wannan mataki zai bamu damar samun ci gaba mai ɗorewa, kawo ƙarshen siyasar bauta da cin zarafin al’umma.

Allah ya ci gaba da masa jagora Ameen.

YANZU YANZU: Ni ba taimakon kudi nake nema ba, aure nake so. Duk wanda yake sona, toh sharadin shi ne zai bar ni na ci g...
25/08/2025

YANZU YANZU: Ni ba taimakon kudi nake nema ba, aure nake so. Duk wanda yake sona, toh sharadin shi ne zai bar ni na ci gaba da yin aikina

Wata bazawara ‘yar asalin Jihar Kano ta bayyana muradinta na samun aure, inda ta yi kira ga al’umma musamman maza masu kishin aure da su amsa kiran nata.

A cikin sakonta, ta ce ita mace ce mai tsafta, son kyau da kamshi, kuma tana da ra’ayin auren namiji mai tsabta, mai abin yi, mai ilimi da sanin darajar mace.

Ta bayyana cewa tana iya amincewa da aure da namiji mai mata, amma sharadinta shi ne kowace matar ta zauna a gidan ta daban domin zaman lafiya da mutunci.

Bazawaran ta kara da cewa tana son ta ci gaba da aikinta duk da ta yi aure, don haka tana neman mijin da zai yarda da wannan tsari.

A cewar ta “Ni ba taimakon kudi nake nema ba, aure nake nema. Duk wanda yake sona, toh sharadin shi ne zai bar ni na ci gaba da yin aikina. Ni ‘yar Kano ce, kuma a shirye nake mu hadu mu fahimci juna.

Addinin Musulunci Ya Samu Karuwa Wata Matashiya Mai Suna Oluchi Yar Karbila Igbo Ta Musulunta Ta Shiga Addinin Musulunci...
25/08/2025

Addinin Musulunci Ya Samu Karuwa Wata Matashiya Mai Suna Oluchi Yar Karbila Igbo Ta Musulunta Ta Shiga Addinin Musulunci, Inda Ta Bukaci A Rika Kiranta Da Sunan A'isha.

Meyasa mata basa iya yarda mijinsu ya Auri Kawarsu duk irin mutuncin kawar?Wane fata zakuyi mata?
25/08/2025

Meyasa mata basa iya yarda mijinsu ya Auri Kawarsu duk irin mutuncin kawar?

Wane fata zakuyi mata?

Wata Alkalin Kotun Majistare ta ci wata budurwa mai suna Jennifer tarar Naira N450,000 bayan ta karɓi kuɗin mota daga wa...
25/08/2025

Wata Alkalin Kotun Majistare ta ci wata budurwa mai suna Jennifer tarar Naira N450,000 bayan ta karɓi kuɗin mota daga wani saurayi mai suna Emmanuel, ta ci kuɗin amma ta ƙi zuwa gidansa domin ya biya bukatarsa.

Duk da cewa an gano cewa kuɗin da ta karɓa baifi dubu ₦30,000 ba amma alkaliyar taci tarar waɗan nan kuɗaɗe.

Me zaku ce?

DA DUMI-DUMI: Wata Hajiya Mai Dan Karen Kudi 'Yar Shekara 37 Tana Neman Mijin Aure, Inda Za Ta Bada Kyautar Mota Da Jari...
17/08/2025

DA DUMI-DUMI: Wata Hajiya Mai Dan Karen Kudi 'Yar Shekara 37 Tana Neman Mijin Aure, Inda Za Ta Bada Kyautar Mota Da Jari Da Gida Ga Duk Wanda Ya Yarda Zai Aure Ta

Hamshakiyar 'yar kasuwa ce dake zaune a Abuja, wadda take harkokin a tsakanin Nijeriya, Dubai da sauran wasu kasashe.

Ga duk mai bukata sai ya duba shafin A Rabo Kanawa, wanda matar ta ba shi wannan cigiya, k**ar yadda Rariya ta samu labari. Jaridar Rariya ce ta buga wannan labarin ita za a tuntuɓa ba mu ba.

Allah Ya baiwa mai rabo sa'a.

YANZU-YANZU: Jarumin Kannywood Adam A.  Zango Ya Auri Maimuna MusaAllàh Ya Basu Zaman Lafiya.
17/08/2025

YANZU-YANZU: Jarumin Kannywood Adam A. Zango Ya Auri Maimuna Musa

Allàh Ya Basu Zaman Lafiya.

Sahabi Madugu Kenan Na Cikin Shirin 'Kwana Casa'in' A Yayin Tattakin Imam Hussain Da Mabiya Shi'a S**a Gudanar
12/08/2025

Sahabi Madugu Kenan Na Cikin Shirin 'Kwana Casa'in' A Yayin Tattakin Imam Hussain Da Mabiya Shi'a S**a Gudanar

Farin Gagai kenanIdan kayi garin sa kana sha da madara zai Kara maka shaawa da jin dadin iyali.Idan kasha da ruwan zafi ...
12/08/2025

Farin Gagai kenan

Idan kayi garin sa kana sha da madara zai Kara maka shaawa da jin dadin iyali.

Idan kasha da ruwan zafi ko Lipton zai kara maka karfin gaba da juriya..

Rabin chokali na garin ake amfani dashi a madara rabin kofi ko a ruwan shayi kofi daya awa 1 kafin kusanci.

Budurwa ta kwanta gadon Asibiti ana ƙara mata ruwa saboda saurayin da take so yaƙi karɓar soyayyar ta.Shin kun taɓa tsin...
12/08/2025

Budurwa ta kwanta gadon Asibiti ana ƙara mata ruwa saboda saurayin da take so yaƙi karɓar soyayyar ta.

Shin kun taɓa tsintar kanku cikin rashin lafiya saboda soyayya?

Mijina Yaci Amanata 😭 Wllh Ji Nake Kamar Nayi Tsirara Nabi T**i Da Gudu Wani lokacin kuma Ji Nake k**ar na Kashe kai na ...
12/08/2025

Mijina Yaci Amanata 😭 Wllh Ji Nake Kamar Nayi Tsirara Nabi T**i Da Gudu Wani lokacin kuma Ji Nake k**ar na Kashe kai na Sabida Tsabar Bakin cikin da nake ciki 😭 Mijina Ya Nuna Shi ba Dan Goyo Bane yaya Nasir

Mijina Baya iya ciyar dani da Kananun Shekaru na Haka nake fadi tashi dan ganin na samo Abinda zamu ci ni dashi Ganin cewa kullum yana gida sai dai ni nafita

Yasa na sai da komai nawa na bashi kudin dan ya k**a sana,a amma kafin wannan lokacin shi din ya kasance

Dan Kasuwa ne balefi yanada Rufin Asiri Amma sai Allah ya Jarrabashi da karayar Arziki sai da yara sa komai nasa muna xaune haka napara kasuwanci a haka naki Rike da kai na da shi da dan mu

haka nake shan wahala k**ar bashida Yan uwa ahaka har yarabu da gidansa yak**amana haya wlh sanda narabu da komae nawa sanadinsa Amma yanzu Allhmdllh komai ya yafara

Dawo masa wlh Sakaryar da zai min sai ji nayi wai Zai Kara Aure a Halin da nake ciki har yanzu ko Gado bani da shi acikin Daki na haka nake kwana a kasa sama da shekara 6

Yanzu sai magana yake zai sayi gida amma Amaryar sa zai sa aciki Gashi kudin da nake binsa ya hanani b***e na gyara kaina da Dakin da nake kwana ni da yaro na

Wllh ji nake k**ar zan mutu Sabida Bakin ciki ciki wai daman haka yin Halacci yake Dan Allah Ku Bani Shawara Tun da Sauran Numfashi na a Duniya😭😭😭

Address

Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AREWA HAUSA news posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AREWA HAUSA news:

Share