Hk Online Media

Hk Online Media Your Satisfaction is our Pride....

03/10/2025

Sashen Talla:

A kokarin wannan Kamfani na ganin ya kyautata alaka tsakanin sa da 'Yan Kasuwa, Manya da Kanana. Wannan Kamfani ya bude sashe guda kachokan wanda zai rika kula da Tallata Hajar Yan Kasuwar mu daga ko ina a fadin Kasar nan.

Ga masu Sha awar bada Tallar Hajar su za su iya tuntubar wadannan Lambobi: 09131143944/09043330201.

Hk online Media taku ce!

*3rd October,2025*  *MAULUD! MAULUD!! MAULUD!!!* Assalamualaikum warahmatullah wa Barakatuhu.Amadadin Iyalan Gidan *Dist...
03/10/2025

*3rd October,2025*

*MAULUD! MAULUD!! MAULUD!!!*

Assalamualaikum warahmatullah wa Barakatuhu.

Amadadin Iyalan Gidan *Distinguished Senator Tijjani Yahaya Kaura (MFR) Tafidan Kaura Namoda* Suna Farin Cikin Gayyatar Yan'uwa masoya Annabi Muhammad (S.A.W) zuwa wajen Taron Murnar Zagayowar Haihuwar Fiyayyen Halitta Annabin Rahama (S.A.W) Wanda a ka saba duk shekara ƙarƙarshin Jagoranchin Marigayiya *HAJIYA HAUWA MAHAIFIRA TAFIDAN KAURA* Mauludin da zai kasance kamar haka:

RANA:- Yau Jummu'ah 03/10/2025

LOKACI:- 09:00pm Zuwa 12:00am

WURI:- Farfajiyar Gidan Sen. Tijjani Yahaya Kaura

02/10/2025

Yadda Gidauniyar Haj Fatima Gwani ta kaddamar da wasu ayukka tare da bada kyautar abinci da Kayan Makaranta ga wasu Dalibai a garin Kaura Namoda!

Gwamnatin Jahar Zamfara ta kaddamar da Sabbin Motocin Sufuri Guda 50 a Fadin Jahar domin saukaka Zirga Zirga!
02/10/2025

Gwamnatin Jahar Zamfara ta kaddamar da Sabbin Motocin Sufuri Guda 50 a Fadin Jahar domin saukaka Zirga Zirga!

A cewar Mazauna yankin Birnin Magaji sunce fiye da shekaru biyar babu Hasken Wutar Lantarki a Karamar hukumar, lamarin d...
02/10/2025

A cewar Mazauna yankin Birnin Magaji sunce fiye da shekaru biyar babu Hasken Wutar Lantarki a Karamar hukumar, lamarin da s**a bayyana a matsayin cikas ga cigaban Sha anin Kasuwancin su!

" Tsawon Shekaru bamu ga hasken Wutar Lantarki ba"~ Al ummar Birnin Magaji
02/10/2025

" Tsawon Shekaru bamu ga hasken Wutar Lantarki ba"

~ Al ummar Birnin Magaji

Idan Mahaifiyar ka na raye to Ka dage wurin Kyautatamata, idan kuma Allah ya Mata Rasuwa Ka dage da yimata Addu a!Wallah...
02/10/2025

Idan Mahaifiyar ka na raye to Ka dage wurin Kyautatamata, idan kuma Allah ya Mata Rasuwa Ka dage da yimata Addu a!Wallahi zakayi Nasara muddin Ka kiyaye hakkin Mahaifanka!

Kada kace sai Ka Tara kudi sannan zakayiwa Mahaifanka abunda zasu ji dadi! AA Kam Fara da abunda kake samu yanzu, sirrin Arzikin na Cikin kyautata masu!

Mai Martaba Sarkin Kiyawan Kaura Namoda Major, Dr Sanusi Muhammad Ahmad Asha ya Jagoranci bude wasu ayukka a Makarantun ...
01/10/2025

Mai Martaba Sarkin Kiyawan Kaura Namoda Major, Dr Sanusi Muhammad Ahmad Asha ya Jagoranci bude wasu ayukka a Makarantun Allo da Islamiyyoyi tare da Hannunta Gudummuwar abinci, sutura da sauran abubuwa ga Daliban Tsangaya wanda Gidauniyar Dr Hajiya Fatima Goni wato ( Grassroots Mobilizers For Better Nigerian Initiatives) wadda Hajiya Saratu Liman da Dr Sahura Alhassan suke Jagoranta a wannan Jaha.

Gidauniyar dai na aikin tawali'u Musamman ga Makarantun Tsangaya domin baiwa Daliban addini damar samun Ilimi cikin Natsuwa da Kwanciyar Hankali.

Muna godiya da bibiyar Shafin mu na Hk Online Media.Daga wace jiha kuke bibiyar mu online Media 40k Followers
01/10/2025

Muna godiya da bibiyar Shafin mu na Hk Online Media.
Daga wace jiha kuke bibiyar mu
online Media 40k Followers

Zamfara North Facebook Connect 2025
01/10/2025

Zamfara North Facebook Connect 2025

SANARWA TA MUSAMMAN!Mai Martaba Sarkin Kiyawan Kaura Namoda da Takwarorinsa na Zurmi, Shinkafi da Birnin Magaji zasu Hal...
30/09/2025

SANARWA TA MUSAMMAN!

Mai Martaba Sarkin Kiyawan Kaura Namoda da Takwarorinsa na Zurmi, Shinkafi da Birnin Magaji zasu Halarci taron ZAMFARA NORTH FACEBOOK CONNECT a Gobe idan Allah ya Kaimu.
Saboda haka, ana sanar da Dukkan wadanda s**ayi Ragista cewa, za a Fara wannan taron da Misalin Karfe 10:00am daidai Insha Allah! Ana Kara Kara Kira ga wadanda s**ayi Ragista su Halarta kafin lokaci domin tantancesu da kuma basu wurin Zama.

Akula: Wannan Sanarwa ta shafi Wadanda s**ayi Ragista ne kawai da kuma Manyan Baki.

Sani Musa
Shuwagaban Kwamitin Yada Labarai na Wannan Taro!

Gwamnatin Tinubu za ta fara karbar haraji a hannun mata masu zaman kansu -Taiwo OyedeleDCL HAUSA
30/09/2025

Gwamnatin Tinubu za ta fara karbar haraji a hannun mata masu zaman kansu -Taiwo Oyedele

DCL HAUSA

Address

Emir Palace Kaura Namoda
Kaura-Namoda

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hk Online Media posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share