Hk Online Media

Hk Online Media BE CREATIVE NOT RELIANT

06/09/2025

Hon Ismail Musa Dan Kasuwa ya Magantu!

Sanarwa ta Musamman!A madadin Shuwagabanni da Membobi ZAMFARA NORTH FACEBOOK CONNECT karkashin Jagorancin Mu'awuyya Abba...
06/09/2025

Sanarwa ta Musamman!

A madadin Shuwagabanni da Membobi ZAMFARA NORTH FACEBOOK CONNECT karkashin Jagorancin Mu'awuyya Abbas Wanda zai gudana a ranar 1st, October 2025 Insha Allah. Na Sanar da masu Sha awar Halarta taron na wannan Shekara cewa an bude Ragistar Halartar wannan taro na bada akan Kudi N3000 Kachal Kuma an Fara Ragista nan Take!

Masu Sha awar Halarta taron zasu iya Cikawa tare da Biyan kudin su ta Wannan Google form

https://forms.gle/5Fb9gNuGuthGpn5z9!

Wannan Ragista ta Shafi Al ummar Kaura Namoda, Zurmi, Shinkafi da Birnin Magaji Kawai. Za a sanar da ranar rufe wannan Ragista da zaran adadin Mutanen da Ake bukata s**a Yi Ragista.

The Earlier, the Better.

Kungiyar Izala ta tara sama da miliyan ɗari da saba'in (N170,974,512.50) sakamakon fatun layya.Kungiyar Izala ta tara sa...
06/09/2025

Kungiyar Izala ta tara sama da miliyan ɗari da saba'in (N170,974,512.50) sakamakon fatun layya.

Kungiyar Izala ta tara sama da miliyan ɗari da saba'in (N170,974,512.50) sakamakon fatun layyan data gabata. A safiyar asabar ɗinnan Shugaban kungiyar Izala Sheikh Dr Abdullahi Bala Lau, ya karɓi sakamakon kwamitin tattara fatun layya na shekarar 1446/2025, wanda shugaban kwamitin Malam Lamara Azare da Yan majalisar sa s**a miƙa a lokacin da ake gudanar da meeting na majalisar ƙasa a ɗakin taro na JNI a birnin Kaduna.

Ga yadda jadawalin ko wace jaha ta samar na fatun layya.

Kuɗin Fata da resiti .......

1-Kaduna N23,000,400
2-Kebbi N21,127,900
3-Sokoto N18,402,150
4-Bauchi N12,119,082.50
5-Zamfara N10,554,650
6-Adamawa N10,173,800
7-Niger N9,497,000.00
8-Katsina N8,465,700
9-Taraba N7,721,000.00
10-Abuja FCT N6,209,800.00
11-Nasarawa N5,927,550.00
12-Kano N5,544,500.00
13-Jigawa N4,935,825.00
14-Gombe N4,848,600.00
15-Lagos N4,449,587.00
16-Borno N3,094,300.00
17-Kogi N2,812,400
18-Oyo N2,490,565.14
19-Plateau N2,278,750.00
20-Kwara N1,787,169.56
21-Benue N1,721,959.00
22-Yobe N1,152,605.00
23-Ogun N639,622.40
24-Rivers N421,200.00
25-Delta N300,000.00
26-Ondo N235,250.95
27-Enugu N156,800.00
28-Edo N156,000.00
29-Osun N221,774.80
30-Anambra N108,500.00
31-Bayelsa N106,200.00
32-Ebonyi N100,000.00
34-Abia N50,000.00
35-Akwa Ibom N35,000.00
36-Imo N29,000.00
37, Cross Rivers N15,000.00

Jimilla N170,974,512.50.

Jibwis Nigeria

OPEN LETTER TO THE EXECUTIVE VICE CHAIRMAN, NIGERIAN COMMUNICATIONS COMMISSION (NCC)The Executive Vice Chairman,Nigerian...
06/09/2025

OPEN LETTER TO THE EXECUTIVE VICE CHAIRMAN, NIGERIAN COMMUNICATIONS COMMISSION (NCC)

The Executive Vice Chairman,
Nigerian Communication Commission (NCC)
Plot 423 Aguiyi Ironsi Street, Maitama, Abuja, FCT 900271,
Federal Republic of Nigeria

Sir,

DIGITAL BLACKOUT IN ZAMFARA NORTH: AN APPEAL FOR URGENT INTERVENTION

On behalf of the people of Zamfara North Senatorial District, I write to passionately appeal for your urgent intervention regarding the complete cut-off of internet services in our zone by major service providers MTN, Airtel, and Glo for over three months without any official explanation to subscribers.

This disturbing situation has plunged *the zone* which made up of Birnin Magaji, Kaura Namoda, Shinkafi, and Zurmi local government areas with a combined population of over 1.78 million, into digital darkness.

Zamfara North is blessed with talented and innovative youths who thrive *on* digital businesses and modern entrepreneurship. It also hosts the Federal Polytechnic Kaura Namoda, several educational institutions, and strategic commercial hubs like Shinkafi and Kasuwar Daji international markets, attracting investors and traders from within and outside Nigeria. Cutting off internet services in such environment has paralyzed businesses, disrupted education, and forced many young people into joblessness and migration, thereby creating fertile ground for insecurity and social unrest.

Sir, history has shown that idle youths easily become vulnerable to criminal recruitment, radicalization, and other social vices when left without hope or meaningful engagement. By denying over 1.7 million people access to internet services, we risk compounding our already fragile socio-economic and security challenges in Zamfara State.

The Nigerian Communications Act (NCA) 2003, from which your functions are derived, is clear in Chapter 2, Section 4 about the Commission’s role in ensuring:

1 “The development and monitoring of performance standards and indices relating to the quality of telephone and other communications services and facilities supplied to consumers in Nigeria, having regard to the best international performance indicators.”

2 “The making and enforcement of regulations necessary to give full force and effect to the Act.”

3 “The resolution of disputes between operators, subscribers, or any other person involved in the communications industry through mediation or arbitration.”

Unfortunately, the prolonged silence and inaction by telecom operators in Zamfara North constitute a breach of trust, a disregard for subscribers’ rights, and a violation of NCC’s service quality obligations. Subscribers deserve not only reliable services but also timely information on any deliberate service disruption as a mark of respect for their rights and dignity.

As a patriot and Publicity Secretary of the Kaura Namoda Focus Forum (KNFF), as well as in my capacity as a journalist and community leader, I humbly urge the NCC to:

1. Direct all telecom service providers to immediately restore internet services in Zamfara North.
2. Compel operators to compensate subscribers for the months of blackout.
3. Enforce strict compliance with the requirement to notify customers ahead of any service disruptions in the future.
4. Protect our teeming youths by ensuring uninterrupted access to digital opportunities that drive employment, education, and entrepreneurship.

Sir, Zamfara North is one of the fastest-growing regions in Nigeria, with a population projected at over 1.78 million (2025). Our communities cannot afford to be left behind in the digital economy while the rest of the country advance.

We count on your timely and decisive action to safeguard our future, restore trust, and uphold the NCC’s mandate as a true regulator for the people.

With highest regards,

Abdulrazak Bello Kaura
Development Journalist | Zonal Secretary, NUJ Zone A (Northwest)
National President, Federal Polytechnic Kaura Namoda Alumni Association
Email: [[email protected]](mailto:[email protected])

05/09/2025

Albarkacin Ranar Masu Matsalar Lakka ta Duniya, mun tattauna da Dr Bilyaminu Umar Kaura Wanda yayi bayani akan abubuwan dake kawo wannan Matsala.

Wasu Hotunan da aka dauka a lokacin taron Maulidin Wannan Shekara ta 2025! Maki nawa Zaku iya baiwa Wadannan Kungiyoyi d...
04/09/2025

Wasu Hotunan da aka dauka a lokacin taron Maulidin Wannan Shekara ta 2025!

Maki nawa Zaku iya baiwa Wadannan Kungiyoyi da s**a Halarci wannan taro?

Daga Lokacin da aka bude Wannan Gidan Talabijin zuwa Yanzu, ya kuka ga ayukkan wannan Kamfani?Ina Zaku yaba? Ina Zaku ba...
04/09/2025

Daga Lokacin da aka bude Wannan Gidan Talabijin zuwa Yanzu, ya kuka ga ayukkan wannan Kamfani?

Ina Zaku yaba? Ina Zaku bada Shawara?

Muna Dakon Amsoshi ku!

04/09/2025

Kadan daga cikin kanun labaran namu na wannan safiya

Duk acikin Shagulgulan Taron Maulidin Wannan Shekara Wanda yanzu haka ke gudana a Kaura Namoda da Sauran Sassan Duniya. ...
03/09/2025

Duk acikin Shagulgulan Taron Maulidin Wannan Shekara Wanda yanzu haka ke gudana a Kaura Namoda da Sauran Sassan Duniya.

'Yan Kasuwa daban daban sunyi Baje kolin Sana oinsu, yayin da al umma da dama ke tururuwar zagayawa domin yin sayayya. Wannan Baje koli dai na gudana ne sau daya a shekara wato a ranar 11 ga watan Rabiul Auwal na kowace Shekara.

A daidai lokacin da ake gudanar da Shagulgulan Maulidi, ga wasu Daga Cikin abubuwan da Yakamata Al umma su kiyaye;1. Kad...
03/09/2025

A daidai lokacin da ake gudanar da Shagulgulan Maulidi, ga wasu Daga Cikin abubuwan da Yakamata Al umma su kiyaye;

1. Kada ku Shiga Taro da Wayoyinku, Yana da kyau ku kiyaye akan Yadda zaku adana wayoyin Hannunku.

2. Kada ku Baiwa duk wani bako ko Bakuwa Masauki har sai kun tabbatar kun yarda su.

3. Ku guji Daukar Hoto da wayoyinku acikin taro saboda wani zai iya zulo Hannu ya kwace ta.

4. Ku kiyaye da Shiga lugunan da babu tsaro Saboda miyagu Kan fake acikin Luguna su cutar da Al umma.

5. Ba kowane Mutum ya kamata ku Baiwa Hannu wurin Musabaha ba, saboda yanzu Duniya bata da Tabbas.

6. Ku Karbar Kyauta ta abinci ko abinsha ga Hannun Wanda baku yarda dashi ba.

7. Ku sa ido ga Bakin da za a yima Masauki a Unguwar ku saboda Gudun abunda Kan iya zuwa ya Dawo.

8. Mata, ku guji Sha ko Cin Abinci a kebantattun wuraren da babu Yan uwan ku Mata.

9. Mata, Kada ku Shiga Turmutsitsi idan kuga ga taro ko Dubu to ku Chanza Hanya.

10. Jami an Tsaro zasu shiga lugu da sako domin Lalubo Bata gari.

Muna Rokon Allah yasa ayi wannan taro Lafiya a kare Lafiya.

Wannan Sako ne Daga

Sani Musa Sani

Gwamnatin Jahar Zamfara ta Nada Kwamitin da zai Tantance tare da Bada Gudummuwa ga Al ummar da Harin Yan Bindiga ya Shaf...
03/09/2025

Gwamnatin Jahar Zamfara ta Nada Kwamitin da zai Tantance tare da Bada Gudummuwa ga Al ummar da Harin Yan Bindiga ya Shafa a Fadin Jahar!

A ranar5th, September ta kowace Shekara ne Majalisar Dunkin Duniya ta ware a matsayin Ranar Tunatawa da masu Lalurar Lak...
02/09/2025

A ranar5th, September ta kowace Shekara ne Majalisar Dunkin Duniya ta ware a matsayin Ranar Tunatawa da masu Lalurar Lakka (Spinal Cord Injury), inda masu wannan Lalura keyin gangamin taron wayar da kan al umma akan matsaloli da hanyoyin kamuwa da wannan chuta tare da warware wasu shakku acikin al umma.

Bisa wannan, zamu tattauna da Dr Bilyaminu Umar Kaura Wanda Daya ne daga cikin masu fama da wannan Matsala domin Jin wasu muhimman abubuwa akan wannan Lalura.

Address

Emir Palace Kaura Namoda
Kaura-Namoda

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hk Online Media posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share