Deeja Gallery

Deeja Gallery Social media daily news

Kakakin rundunar yan sanda ta kasa, yafidda sabuwar sanarwa cewa mutum bai da ikon ramawa koda ace dan sanda ya maresa i...
18/09/2022

Kakakin rundunar yan sanda ta kasa, yafidda sabuwar sanarwa cewa mutum bai da ikon ramawa koda ace dan sanda ya maresa idan dai har yana sanye da yifam inji Olumuyiwa Adejobi,

Kakakin rundunar yan sanda ta kasa, yafidda sabuwar sanarwa cewa mutum bai da ikon ramawa koda ace dan sanda ya maresa idan dai har yana sanye da yifam inji Olumuyiwa Adejobi, ya ce Abi mafi dacewa ga mutun shine ya kai kara gaban hukumar doka don a naima masa hakkin sa Mai magana da yawun …

YANZUN-YANZUN: Gada Ta Rushe Bayan Kwanaki Uku Da GyarataDaga Nuruddeen Isyaku Daza (Minna)Gadar dake daidai kauyen Sabo...
18/09/2022

YANZUN-YANZUN: Gada Ta Rushe Bayan Kwanaki Uku Da Gyarata

Daga Nuruddeen Isyaku Daza (Minna)

Gadar dake daidai kauyen Sabon Gida A hanyar Minna zuwa Bida ta jihar Neja ta sake rubtawa, kwanaki uku da hukumar Gyaran hanya na Jihar (NIGROMA) tayi aikin Gyaran.

Yanzun haka Matafiya na nan sun makale a hanyar.

Amma wannan wacce irin gyara ce NIGROMA ta yi?

Gawurtaccen shugaban 'yan bindigar Jihar Zamfara Bello Turji ya tsallake rijiya da baya, bayan wani harin sama da sojoji...
18/09/2022

Gawurtaccen shugaban 'yan bindigar Jihar Zamfara Bello Turji ya tsallake rijiya da baya, bayan wani harin sama da sojoji s**a kaiwa tawagarsa a Fakai lokacin da suke gudanar da taron suna jiya asabar.

Gawurtaccen shugaban ‘yan bindigar Jihar Zamfara Bello Turji ya tsallake rijiya da baya, bayan wani harin sama da sojoji s**a kaiwa tawagarsa a Fakai lokacin da suke gudanar da taron suna jiya asabar. Bayanan dake fitowa daga yankin sun ce, sojojin sun tattara bayanan sirri ne dangane da taron sun...

Wani mamaci da aka tabbar da cewa yarasu cikin ikon allah ya mike ana gab da rufesa amakabarta
18/09/2022

Wani mamaci da aka tabbar da cewa yarasu cikin ikon allah ya mike ana gab da rufesa amakabarta

Al’ummar unguwar Gidan Angalu da ke karamar hukumar Toto a jihar Nasarawa sun Shiga cikin tashin hankali a ranar Talata bayan da wani mutum da aka ce likita ne ya tashi bayan yamutu har ansaahi cikin akwatin gawa Sai kuma yatashi lokacin da ake shirin binne shi. Godwin Ugeelu Amadu, mai shekaru 59...

DUNIYA TA ZO KARSHE: Yadda Aka K**a Saurayi Da Budurwa Suna Zina A Bainar Jama'a A Jihar Zamfara
17/09/2022

DUNIYA TA ZO KARSHE: Yadda Aka K**a Saurayi Da Budurwa Suna Zina A Bainar Jama'a A Jihar Zamfara

DUNIYA TA ZO KARSHE: Yadda Aka K**a Saurayi Da Budurwa Suna Zina A Bainar Jama’a A Jihar Zamfara Daga Real Buroshi Mawaka Sokoto A jiya ne Hukumar Hizba ta k**a mutane biyu (Namiji da Mace) a dalilin aika-aikar da s**a yi na zina a bainar jama’a domin cinye gasar tabbarar da waye ya fi rashin .....

Dan kasar China Wanda ya yiwa ummita yaka rago bincike yanuna Dan kungiyar asirine  ta just do it wacce tasamo asali dag...
17/09/2022

Dan kasar China Wanda ya yiwa ummita yaka rago bincike yanuna Dan kungiyar asirine ta just do it wacce tasamo asali daga kasar amurika

Cikakken bayani
👇👇👇👇👇👇

A jihar Utah dake Kasar Amurka a shekarun 1977 an yi wani mugun bature mai suna Gary Gilmore wanda yayi kaurin suna wajen aikata laifin kisan kai Kafin Kasar Amurka ta haramta hukuncin kisa, an k**a Gary Gilmore aka yanke masa hukuncin kisa ta hanyar harbi da bindiga, aka turashi gidan yarin Utah, d...

Barkanku da warhaka,❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
17/09/2022

Barkanku da warhaka
,❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️

Yadda Mista Geng Dan Kasar Chana Ya Yi Wa Ummita Yankan Rago A KanoMr Geng dan kasar Chana da Ummukulsum Buhari sun yi s...
17/09/2022

Yadda Mista Geng Dan Kasar Chana Ya Yi Wa Ummita Yankan Rago A Kano

Mr Geng dan kasar Chana da Ummukulsum Buhari sun yi soyayya, amma daga bisa ni ya sami labarin ta yi aure (k**ar yadda ya fada).

Dan haka ya yi fushi ya je gidan ta ya haura ta taga ya kashe ta a unguwar su dake Janbulo dake cikin birnin Kano kuma aka kaita asibitin UMC a nan ta rasu.

Marigayiyar mai suna Ummukulsum wadda aka fi sani da Ummita, ta gama digiri a fannin aikin gona daga jami’ar Kampala dake Uganda yanzu haka tana bautar kasa a jihar Sokoto.

Rahotanni sun nuna cewa jami’an tsaro ne s**a kwace Mista Geng daga mutanen da s**a fara sassama shi a yankin Janbulo kusa da layin Lawan Kyankyan. Kuma yanzu haka yana hannun 'yan sanda

Morning 🥰🥰🥰
17/09/2022

Morning 🥰🥰🥰

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Majalisar Dinkin Duniya Ta Zabi Sarki Sanusi A Matsayin Daya Daga Cikin Wadanda Za Su Jagoranci Taro Na...
15/09/2022

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Majalisar Dinkin Duniya Ta Zabi Sarki Sanusi A Matsayin Daya Daga Cikin Wadanda Za Su Jagoranci Taro Na Musanman A Kasar Amurka

Zabi Sarki Sanusi A Matsayin Daya Daga Cikin Wadanda Za Su Jagoranci Taro Na Musanman A Kasar Amurka
Janzakitv ta samo labari da dumi-dumi cewar mai Martaba Khalipa Malam Muhammadu Sunusi II zai kasance Babban Bako na musanman kuma mai jawabi a taron majalisar dinkin duniya na musanman dazai guda akan ilimi da inganta koyarwa a kasashen duniya masu tasowa

Wakilinmu Imam Indabawa Aliyu ya bayyana mana cewar Khalipa, Muhammadu Sunusi II yana daya daga cikin gogagun mutanan da majalisar dinki duniya ta zaba domin jangorantar wannan gagarumin taro na musanman domin samar da hanyoyin daza a inganta rayuwar alumma a kasashen duniya.

Wannan gagarumin taro zai gudana ne, a ranar Asabar mai zuwa 17 ga wannan watan na Satumbar da muke ciki, a babbar Helkwatar majalisar dinkin duniya dake kasar Amurka.

Wallahi Tallahi Ko An Saka Mana Ranar Aure Da Kai Kayi Tattaki Zuwa wajen Wani Don Ya Baka Kuɗi Wallahi Na Fasa Auren, R...
11/09/2022

Wallahi Tallahi Ko An Saka Mana Ranar Aure Da Kai Kayi Tattaki Zuwa wajen Wani Don Ya Baka Kuɗi Wallahi Na Fasa Auren, Ra'ayin Jamila S. Aliyu

"Na tsani rashin zuciya, wanda kaje wajen shi ai namijine irinka, kuma shima tashi yayi ya nema, inda ya tsaya tattaki a rayuwarsa da bai zama abunda ya zama yau ba."

Jamila tayi wannan martani ne ga masu tattaki zuwa wajen Rarara da sauran wasu ƴan siyasa.

Menene ra'ayinku...?

Kuyi like page namu domin samun labarai da dumi duminsu mungode
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
https://www.facebook.com/profile.php?id=100083619903870

Sai nan da shekaru 300 kafin mata su yi daidai da maza - MDDMajalisar Dinkin Duniya ta  yi gargadin cewar za a dauki tsa...
11/09/2022

Sai nan da shekaru 300 kafin mata su yi daidai da maza - MDD

Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewar za a dauki tsawon shekaru 300 nan gaba kafin a samu daidaito tsakanin maza da mata a duniya, sak**akon tsaikon da ake samu a wasu kasashe da kuma matsalolin da ake fuskanta wadanda ke fadada banbancin.

Rahotan wani bincike da wani reshe na Majalisar da ke kula da mata ya fitar, ya ce ganin tsaikon da ake samu wajen aiwatar da shirin samar da daidaito tsakanin maza da mata zai dauki shekaru 286 kafin cike gibin da ake da shi yanzu haka da kuma shekaru 140 kafin samun yanayin da za a bai wa mata samun gurabun shugabanci da kuma jagorancin hukumomi, sannan kuma shekaru 40 kafin bai wa mata damar samun kujeru daidai da maza a majalisun dokoki.

Yayin gabatar da rahotan, Sima Bahous, Babbar Daraktan Kula da Mata a Majalisar ta ce wannan bincike ya yi hannun riga da fatar da ake da ita ta ganin an cimma muradun karni na Majalisar Dinkin Duniya wanda ke bukatar ganin an samu daidaito tsakanin maza da mata nan da shekara ta 2030.

Binciken ya kuma bayyana annobar Korona da tashe-tashen hankula da sauyin yanayi da cin zarafin mata da matsalolin da mata ke fuskanta wajen haihuwa da kuma yancin su a matsayin manyan matsalolin dake mayar da hannun agogo baya wajen samun daidaiton.

Rahotan ya ce nan da shekarar 2022 ana hasashen cewar akalla mata da 'yan mata miliyan 383 za su rika rayuwa akan kudin da ya kai kasa da Dala 2 kowacce rana, sabanin maza da 'yan maza miliyan 368, abin da ke nuna girmar matsalar.

Binciken ya ce akwai mata da 'yan mata miliyan 44 da tashe-tashen hankula s**a tilasta su barin muhallansu a shekarar da ta gabata, adadi mafi girma da aka taba gani a duniya, yayin da mata biliyan guda da miliyan 200 ke zama a kasashen da ake haramta zubar da ciki.

Kuyi like page namu domin samun labarai da dumi duminsu mungode
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
https://www.facebook.com/profile.php?id=100083619903870

Mallam kana  neman mace Mai tarbiya, kula da miji, iya girki, kwalliya kabar Kano my brother Ina zakaje to 😆😂💃Like my pa...
10/09/2022

Mallam kana neman mace Mai tarbiya, kula da miji, iya girki, kwalliya kabar Kano my brother Ina zakaje to 😆😂💃

Like my page

NDLEA tayi nasarar k**a kurkura takimanin Raina 20 million Haka zalika kuma gave
10/09/2022

NDLEA tayi nasarar k**a kurkura takimanin Raina 20 million
Haka zalika kuma gave

HomeRelationship NDLEA seizes thousands of 'A-Kurkura' bottles  Nigeria's anti-drinking and light-trafficking agency, NDLEA, said it has taken bed A-rinse, a mixture of root water and other substances that rise especially on the day to the laboratory to show the effects it has on its owners. deal ...

Yadda Sarauniyar Ingila ta hana a sato Umaru Dikko daga LondonYayin da aka fara zaman makoki a Birtaniya sak**amon rasuw...
10/09/2022

Yadda Sarauniyar Ingila ta hana a sato Umaru Dikko daga London

Yayin da aka fara zaman makoki a Birtaniya sak**amon rasuwar Sarauniya Elizabeth ta Biyu, mazauna kasashe renon Ingila na ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu akan marigayiyar, musamman wadanda s**a yi hulda da ita.

Alhaji Isyaku Ibrahim, tsohon dan siyasa kuma daya daga cikin dattawan Najeriya, ya shaida wa Bashir Ibrahim Idris mu’amalarsu da ita da kuma yadda ta taka rawa wajen hana gwamnatin Najeriya dauko Umaru Dikko daga London zuwa gida a cikin akwati.

Kuyi like page namu domin samun labarai da dumi duminsu mungode

Da Kai Nake Mai karantawa Ina rokon Allah ya rabaka da wannan AbubuwanTalauciMasifaHauShiga wutamasifar kabariDuhun kaba...
10/09/2022

Da Kai Nake Mai karantawa Ina rokon Allah ya rabaka da wannan Abubuwan
Talauci
Masifa
Hau
Shiga wuta
masifar kabari
Duhun kabari
Tashin Hankali
Fadawa masifa ........ Idan kaji dadin Wannan Addu, a tawa Dana yima
Nima inaso Dan Allah Dan Allah karaba Wannan Hotan nawa a Group biyar 5 sannan ka Dannan Follow Bi Yanxu
Ina jiranka Dan uwa

Don forget like my page

Zan samu mijin aure kuwa Amma banda yaro👇👇Like my new page
09/09/2022

Zan samu mijin aure kuwa
Amma banda yaro👇👇

Like my new page

Zaka iya biyan sadakina🙏👇Don't forget like my new page
09/09/2022

Zaka iya biyan sadakina🙏👇

Don't forget like my new page

Ya K**ata K**ar Yadda Hukumar NBC Ta Haramta Saka Wakokin Ado Gwanja A Gidajen Radio Da Talabijin Saboda Gujewa Lalacewa...
09/09/2022

Ya K**ata K**ar Yadda Hukumar NBC Ta Haramta Saka Wakokin Ado Gwanja A Gidajen Radio Da Talabijin Saboda Gujewa Lalacewar Tarbiyyar Yara, Su Ma Wakokin Kudu A Hana Sakawa A Gidajen Talabijin Da Rediyoyin Arewa

Daga Murjanatu Diri

Ba Wakokin Ado Gwanja Kadai ne Ke Lalata Tarbiyya Ba Har da Wakokin Kudancin Nijeriya, Hakazalika Ina Kira Ga Hukumar Nijeriya da Ta yi Kokarin Hana Yin Tik Tok Saboda Can ma Wani Babbar Dandali ne Na Gurbacewar Tarbiyya.

Daga Karshe Ina Addu'ar Yarda Hukumar Nijeriya Ta yi Gaggawar Daukar Mataki Akan Su Ado Gwanja Allah Ya sa Su yi Gaggawar Daukar Mataki Akan su Bello Turji, Dogo Gide Dakuma Yajin Aiki Na ASUU Da Ake yi Komu Diyan Talakawan Nijeriya Dake Karatu A Jami'a Za mu Samu Mu Koma Makaranta.

Yadda Hukumar Hisba Reshen Jihar Borno Ke Yawon Tantance Ma'aunin Kayan Abinci (Mudu)Hukumar HISBAH reshen jihar Brono t...
09/09/2022

Yadda Hukumar Hisba Reshen Jihar Borno Ke Yawon Tantance Ma'aunin Kayan Abinci (Mudu)

Hukumar HISBAH reshen jihar Brono ta sake garzayowa kan aikin tantance mudu a zagayen ta na biyu.

Tun a baya dai kungiyar ta taka muhimmiyar rawa wajen dakile aiki da ma'aunai na bogi musamman a kasuwar Monday Market, kasuwar custom, kasuwar Gamboru, kasuwar Baga road, kasuwar Maduganari da dai sauran kasuwannin dake nan birnin Maiduguri.

A jiya Alhamis ma kungiyar ta sake zagayawa kasuwar ta Baga road inda ta k**a ma'aunan da ba su inganta ba da dama.

Ayyukan dai sun gudana ne a karkashin jagorancin mataimakin babban kwamanda Ali Muhammed tare da mukaddashin babbab kwamanda akan ayyuka na musamman, Malam Abdulrahaman Musa.

Daga Musa Usman

Abinda yakka Mata kusani gameda sarauniyar EnglandWacce ta rasu
09/09/2022

Abinda yakka Mata kusani gameda sarauniyar England
Wacce ta rasu

Home The Comfort of Queen Elizabeth: A Biography of the Queen of England  The length of the reign of Queen Elizabeth shows the strength of courage, with the dedication of life to the work of the monarchy and supporting the lives of her people. In the eyes of many people, it is to face their positi...

SANARWAR GAGGAWA: Ana Sanar Da Direbobi Masu Bin Hanyar Jigawa Ko Kuma Hanyar Bauchi, Gombe, Yola Da Sauran Garuruwa Na ...
28/08/2022

SANARWAR GAGGAWA: Ana Sanar Da Direbobi Masu Bin Hanyar Jigawa Ko Kuma Hanyar Bauchi, Gombe, Yola Da Sauran Garuruwa Na Kan Hanyar Birnin Kudu Cewa Gadar Ta Karye Sak**akon Mamakon Ruwan Sama

Daga Assumailiy Deedat

Follow this page👆👆👆👆👆
28/08/2022

Follow this page
👆👆👆👆👆

Mai girma dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyar NNPP Kuma shugaban kasar gobe insha Allah Engr. Dr. Rabi'u Musa K...
28/08/2022

Mai girma dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyar NNPP Kuma shugaban kasar gobe insha Allah Engr. Dr. Rabi'u Musa Kwankwaso a yau asabar ya sauka a Borno State, wacce a kafi sani da Maiduguri domin bude katafaren ofishin jam'iyar NNPP, Allah ya bamu nasara tun daga sama har kasa Ameen. ALANGUBURO SAI DAI KIYI HAKURI KWANKWASO TACI ZABE A BORNO da yardar Allah.

NIBA FARAWO BANE CEWAR DAN TAKARAR SHUGABAN KASA WATO ATIKU ABUBAKAR Wata magana wanda Alhaji Atiku Abubakar yayi wanda ...
28/08/2022

NIBA FARAWO BANE CEWAR DAN TAKARAR SHUGABAN KASA WATO ATIKU ABUBAKAR

Wata magana wanda Alhaji Atiku Abubakar yayi wanda ta jawo cece-kuce a shafukan sada zumunta wanda yace duk zargin da akeyi a kansa ba gaskiya bane.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar lokacinda ya ziyarci wata kasa a kokarin takarar kujerar shugaban kasa a zabe mai zuwa na 2023.

Muyi like page namu domin samun labarai da dumi duminsu mungode

A yayin da Uwa da Umar da Husaini da kuma Abdullahi ke wasa a bayan gidansu da ke garin Ngala ne, s**a tsinci wani abu d...
28/08/2022

A yayin da Uwa da Umar da Husaini da kuma Abdullahi ke wasa a bayan gidansu da ke garin Ngala ne, s**a tsinci wani abu da suke ɗokin sanin ko menene wannan abin. Amma kash, sai ya kasance nakiya ce mai saurin fashewa, kuma kafin su ankara, abin ya fashe!

Tarwatsewan ya sanya yaran s**a sami miyagun raunuka, amma sai aka garzaya da su Asibitin Ƙwararru na Maiduguri a cikin jirgin ICRC mai saukan angulu, inda suke samun kulawa na ceton rai a asibitin. Yanzu haka suna samun sauƙi sosai.

Amfani da nakiyoyi masu fashewa a wurare masu yawan al’umma yana iya kawo babban haɗari da barazana mai yawa ga dukkanin al’umma. Ƙananan yara sune s**a fi shiga cikin haɗarin mutuwa ko jin rauni da naƙasa don suna kusa-kusa da irin waɗannan ababen fashewa.

Wajibine a tunatar da yara don su kiyayi ɗaukar duk wani abinda basu sani ba. Haka kuma a tuna wa mutane da su shaida wa shugabannin al’umma da hukumoni. Yara da kuma manya su kiyayi ɗaukan kowane abinda basu sani ba ko suke tantama a kansa a ko ina s**a gan shi, kuma kada suyi koƙarin buɗe shi ko wasa da shi.

Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Dakatar Da Wasu Jami'anta Mata Guda Biyu Bisa Yada Bidiyonsu Cikin Shiga Ta Nuna Tsarai...
27/08/2022

Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Dakatar Da Wasu Jami'anta Mata Guda Biyu Bisa Yada Bidiyonsu Cikin Shiga Ta Nuna Tsaraici Da S**a Yi A Yayin Da Suke Shakatawa

Wani Dan Bautar Kasa Kirista, Mai Suna Jeremiah Shimasan Ya Gina Bandaki Da Wurin Alwala A Wani Masallaci A Jihar Zamfar...
26/08/2022

Wani Dan Bautar Kasa Kirista, Mai Suna Jeremiah Shimasan Ya Gina Bandaki Da Wurin Alwala A Wani Masallaci A Jihar Zamfara

❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
25/08/2022

❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️

Sako daga kande geaBarka da safiya, abokai na, kun tashi lafiya? Kwanan baya na ziyarci wata gona, inda na dauki hoton w...
25/08/2022

Sako daga kande gea

Barka da safiya, abokai na, kun tashi lafiya? Kwanan baya na ziyarci wata gona, inda na dauki hoton wani nau'in fure da aka shuka. Shin ku san furen mene ne ? Za ku iya samun amsar tambayata daga hoto na. Sai na ji daga gare ku. Na gode.

YANZU-YANZU: Gwamna Mai Mala Ya Cika Alkwarinsa Na Samarwa Biyu Daga Cikin 'Ya'yan Marigayi Sheik Goni Aisami Aiki A bis...
24/08/2022

YANZU-YANZU: Gwamna Mai Mala Ya Cika Alkwarinsa Na Samarwa Biyu Daga Cikin 'Ya'yan Marigayi Sheik Goni Aisami Aiki

A bisa alkawarin da Gwamna Mai Mala Buni ya yi wa iyalan marigayi Sheik Aisami Goni, mukaddashin shugaban ma’aikatan gwamnati Alhaji Garba Bilal, ya gabatar da wasikun k**a aiki ga ‘ya’yan marigayi Malam Sheikh Babagoni Aisami.

Mai magana da yawun mukaddashin Shugaban ma"aikatan Jihar Yobe, Alhassan Sule Mamudo ya sanar da rahoton a hukumance asafiyar yau laraba, anyi taron ne a conference hall na HOS dage cikin garin Damaturu ajihar Yobe.

Alhaji Garba Bilal, ya ce a yayin gabatar da wasikun daukar aiki ga wadanda s**a ci gajiyar aikin, hakan zai kawo karshen wahalhalun da ake iya fuskanta bayan rasuwar malamin, sunan yaran marigayin sheik aisami goni akwai, sa'ad mohammed goni da fatsuma Ibrahim Shariff.

Idan dai za a iya tunawa gwamna Mai Mala Buni a ziyarar ta’aziyya da ya kai ga iyalan marigayi Sheik Goni Aisami, wanda aka kashe a ranar Juma’ar da ta gabata, a hanyar Nguru zuwa Gashua, yayi alkawarin bayar da aiki ga iyalan malamin da ake zargin jami'an sojoji ne s**a kashe shi.

Gwamna Mai Mala Buni kuma yadau alwashin ganin an hukunta wayenda s**a aikata wannan kisan k**ar yadda dokar kasa ta tanada.

Inda shugaban ma'akatan jihar yobe Alhaji Garba bilal yayiwa marigayi addu'a ubangiji Allah yajikanshi da rahama yakai haske kabarinsa muna idan tamu tazo Allah yasa mucika da Imani ameen ya Allah.

Rahoto daga
Hassan Peppe Gujba Special Assistant on Social Media to His Excellency Mai Mala Buni.

MARTANI: Yanzu Ma Na Fara Son Fatima, Cewar Saurayin Da Ke Shirin Aurenta Tun Tana Da LafiyaAssalam RARIYA, Sunana Ismai...
24/08/2022

MARTANI: Yanzu Ma Na Fara Son Fatima, Cewar Saurayin Da Ke Shirin Aurenta Tun Tana Da Lafiya

Assalam RARIYA, Sunana Ismail Jabo daga jihar Sokoto ina son Dan Allah nayi muku magana akan maganar Fatima (Mimie) wadda aka cirewa kafa sak**akon wani da ya bugeta da mota. Na ga kuna yawan posting akan masu sonta da aure.

Ni babban abokin wanda ke son Fatima ne da aure tun tana lafiya lau. Kuma har yanzu yana sonta da aure, ya ma kara sonta bisa ga yadda yake son ta a baya Wallahi.

Saboda haka Dan Allah masu cewa wai su suna son auren ta a hakan an gaya musu masoyi ta rasa ne ko yaya?

Dan Allah ku bar ta da abindaa ke damun ta. Kuna kara mata damuwa ni kawai.

Kauyen da al'ummarsa ke shan ruwa tare da dabbobinsu daga kogi ɗayaFatima yarinya ce 'yar shekara tara wadda take da bur...
24/08/2022

Kauyen da al'ummarsa ke shan ruwa tare da dabbobinsu daga kogi ɗaya

Fatima yarinya ce 'yar shekara tara wadda take da burin zama malamar makaranta a rayuwarta.

To amma kash! Matsalar rashin ruwan sha a ƙauyensu na Famfara da ke karamar hukumar Bebeji a jihar Kano ta sa da wuya ta iya cika wannan buri nata.

A kullum Fatima ta kan yi tafiya mai nisa zuwa kogi domin ɗebo ruwan sha ga mahaifanta, inda take tona rami domin ruwan kogin ya ɓulɓulo ta samu ta ɗiba.

Wani abin takaici ma shi ne yadda dabbobin garin nasu ke amfani da kogin wajen kiwo.

Yan matan Nigeria sunyi tagumi tare da jimami da bakin ciki yayinda wasu s**ayi Allah wadai da wata Baturiya data tsalla...
24/08/2022

Yan matan Nigeria sunyi tagumi tare da jimami da bakin ciki yayinda wasu s**ayi Allah wadai da wata Baturiya data tsallako Boda tazo ta aure masu Wani matashi saurayi, matan sun cigaba da Nuna bakin cikinsu ganin yadda Turawa kewa samarin Nigeria dauki daidai

KWAMACALA: Uba Ya Dirkawa 'Yarsa Mai Shekaru 14 Ciki, Tare Kuma Da Bada Ita Ga Abokansa Suna Amfani Da Ita Suna BiyansaT...
24/08/2022

KWAMACALA: Uba Ya Dirkawa 'Yarsa Mai Shekaru 14 Ciki, Tare Kuma Da Bada Ita Ga Abokansa Suna Amfani Da Ita Suna Biyansa

Tuni dai mutumun mai suna Amoda Bola da abokan nasa s**a fada komar 'yan sanda a jihar Ogun bayan yarinyar ta kai korafi kan lamarin.

Duniya ina zaki damu ‘Yan sanda sun cafke wani a yayin da ya ke yunkurin binne mahaifiyar sa akan rikicin fili da ya shi...
23/08/2022

Duniya ina zaki damu ‘Yan sanda sun cafke wani a yayin da ya ke yunkurin binne mahaifiyar sa akan rikicin fili da ya shiga tsakanin su a kasar Kenya.

Mazauna a kauyen Siuno wanda ke mazabar Kabuchai s**a ceto idan wannan tsohuwar matar a yayin da ta yi ihu s**a ji daidai lokacin da dan na ta mai suna Chris Wamalwa ke kokarin binne ta a bayan gidan su a ranar Alhamis 19 ga watan Agusta.

Kafafen yada labarai na Daily Nation ta ruwaito cewa Wamalwa ya fusata da mahaifiyan na sa Beatrice Nasaka, bayan ta siyar da wani filin ta da ya ke sa ran zai gada a hannun ta. A yayin da suke magana akan filin tare da ita ya yanke hukunci zai binne ta da ran ta.

A lokacin da mahaifiyar Chris ke bada na ta bayanin game da lamarin a asibitin Bungoma County Referral Hospital bayan a ceto ta, ta bayyana cewa dan ta ya so ya binne ta ne a bisa dalilin kin bashi wani kaso daga kudin da aka siye filin bayan da siyar da filin.

“Ni bazawara ce sannan kuma abubuwa da mallaka su ne za su cece daga shiga cikin talauci. Na siyar da wannan filin nawa don nayi amfani da wannan kudin wa kai na amma da dan nawa ya jin labarin na siyar da filin, tuni ya taso ya zo gida a guje ya ce na ba shi na shi kason. Ya so ya binne ne bayan na ke ba shi abunda ya ke so,” haka Beatrice ta ce.

A yanzu haka Chris dan shekara 40 na hannun ‘yan sanda.

Address

Near First Bank
Kaura-Namoda
631101

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Deeja Gallery posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share


Other News & Media Websites in Kaura-Namoda

Show All