Buhari lauwali mai leda

Buhari lauwali mai leda You will face many defeats in life, but never let yourself be defeated.

Gwamnatin Zamfara tayi watsi da sulhu da 'yan bindiga da gwamnatin tarayya ke yi a Zamfara.Gwamnatin jihar Zamfara ta ne...
11/05/2024

Gwamnatin Zamfara tayi watsi da sulhu da 'yan bindiga da gwamnatin tarayya ke yi a Zamfara.

Gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da shirin da wasu da ake zargin wasu gungun mutane ne da ke ikirarin cewa su ne wakilan yarjejeniyar zaman lafiya da gwamnatin tarayya ta kaddamar domin tattaunawa da ‘yan bindiga da nufin magance matsalar tsaro da ke addabar jihar.

Mun lura da abin takaici game da halin wasu gungun mutane marasa kishin kasa da ke ikirarin cewa gwamnatin tarayya ta sanya su zagaye a wasu sassan jihar domin tattaunawa da ‘yan bindiga a wani mataki na kawo karshen ayyukan ‘yan fashi a jihar. Gwamnatin jihar ta bayyana matakin a matsayin wanda ya saba doka kuma ya sabawa muradun gwamnatin jihar da daukacin al’ummar jihar.

Gwamnatin jihar Zamfara ba ta ciki kuma ba ta goyon bayan matakin. A lokuta da dama, Mai Girma Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta da wani shiri na tattaunawa ko goyon bayan duk wata yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga da ke aiki a jihar Zamfara kuma wannan yunkuri na siyasa ne da makiya jihar ke da shi da nufin kawo cikas ga shirin jajircewar gwamnatin jihar wajen yaki da ‘yan fashi da sauran miyagun ayyuka a jihar.

Gwamnatin jihar ta yi watsi da sulhu da ‘yan bindiga da wadannan gungun mutane ke yi tare da yin kira ga al'umma da jami’an tsaro da su sanya ido tare da kin amincewa da yunkurinsu a jihar, hakan ya sabawa muradin daukacin al’ummar Zamfara da kuma kawo cikas ga kokarin gwamnatin Gwamna Dauda Lawal na tunkarar kalubalen tsaro da jihar ke fuskanta a halin yanzu.

Ana kuma tabbatar wa da al'umma cewa gwamnatin jihar tare da hadin gwiwar jami’an tsaro na kan gaba wajen samar da tsaro a jihar, kuma suna bakin kokarinsu wajen ganin an dawo da zaman lafiya a jihar tare da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar Zamfara baki daya.

Sai dai gwamnatin jihar ta jajantawa wadanda harin ‘yan bindiga ya rutsa da su a kauyukan Sakajiki da Bilbis da ke kananan hukumomin Kaura Namoda da Tsafe, inda ta bayyana lamarin a matsayin abin takaici, kuma tace ba zata bari a ci gaba da yin hakan ba.

08/05/2024

Bala'in Gabas Da Yamma, Kudu Da Arewa

Ya Allah Ka Tabbatar Dashi Ga Masu Ɗaukar Nauyin Ta'addancin Da Akeyi A Zamfara/Nigeria🤲

Innalillahi 😭Ƴan Bindiga Sun Kona dukiyoyi Masu tarin yawa a garin SAKAJIKI, dake Kaura Namoda a Daren Jiya.Sunkai wanna...
08/05/2024

Innalillahi 😭
Ƴan Bindiga Sun Kona dukiyoyi Masu tarin yawa a garin SAKAJIKI, dake Kaura Namoda a Daren Jiya.

Sunkai wanna Hari tun Karfe 9:00pm har 3:00am na dare Amma ba wani dauki daga Jami'an Tsaro.

Allah ya bamu zaman lafiya a jahar mu da kasa baki daya 🙌😭

05/05/2024

For those who are sitting at home doing nothing,

may Almighty ALLAH ﷻ surprised you with a sustainable job soon.

Man with integrity and honesty..In God we trust.
04/05/2024

Man with integrity and honesty..

In God we trust.

26/04/2024

Ya Allahu, Ya Rahaman, Ya Rahim, Ya Hayyu Ya Qayyum. answer all our prayers, defeat our enemies, forgive our parents, guide our loved ones and grant us the good of this life and the hereafter and the best place in jannatul firdaus.
Amin Ya Hayyu Ya Quyyum.
*Juma'at Mubarak 🕌🙏*

27/03/2024

Dr. 's decision is good on security by the grace of God Zamfara will live in peace

Yadda 'Yan Bindiga S**a Kashe Babban Kwamndan Soji, Da Manjo Biyu, Da Kaftin Da  Sojoji 16 A Okuoma Jihar DeltaRundunar ...
16/03/2024

Yadda 'Yan Bindiga S**a Kashe Babban Kwamndan Soji, Da Manjo Biyu, Da Kaftin Da Sojoji 16 A Okuoma Jihar Delta

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kashe wasu sojoji akalla 16 a yankin Okuoma da ke jihar Delta.

Lamarin dai ya kara tabattar da tabarbarewar rashin tsaro a kasar nan, musamman tun bayan da shugaba Bola Tinubu ya karbi jan ragamar mulkin kasa.

Dakarun Bataliya ta 181 wato Amphibious Battalion suna aikin tabbatar da zaman lafiya a karamar hukumar Bomadi da ke jihar Delta, inda wasu gugun mazauna yankin da basa ga maciji da juna suke gabza rikici da juna, rikicin ya yi sanadiyyar mutuwar mazauna yankin da dama tare da lalata wasu kadarori da tarin dukiya.

A cewar wata sanarwa da mukaddashin daraktan yada labarai na rundunar, Tukur Gusau ya fitar, ya ce rundunar ta amsa kiran gaggawa ne a lokacin da mazauna yankin Okuoma da Okoloba s**a sake farma juna da sabon rikici.

Kwamandan sojin da s**a kai daukin, da kuma Manjo biyu da kyaftin daya sun rasa rayukansu. Kazalika, an kashe sojoji 12 a harin da aka kai wa sojojin da s**a je wanzar da zaman lafiya a yankunan biyu da ke fana da rikici a jihar Delta.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, babban hafsan tsaron kasar nan,Christopher Musa ya bayar da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa kan lamarin.

ZAMFARA STATE HOUSE OF ASSEMBLYPRESS RELEASEZAMFARA ASSEMBLY SUSPENDS EIGHT MEMBERS DISSOLVED ENTIRE HOUSE STANDING COMM...
26/02/2024

ZAMFARA STATE HOUSE OF ASSEMBLY

PRESS RELEASE

ZAMFARA ASSEMBLY SUSPENDS EIGHT MEMBERS DISSOLVED ENTIRE HOUSE STANDING COMMITTEES.

The State House of Assembly Today deliberated, and Approved for the Suspension of Eight Honourable Members.

Similarly, the House Approved the Immediate dissolution of all House Standing Committees.

The Request for the Suspension of the Eight Members was Presented by the House Majority Leader Honourable Bello Muhd Mazawaje Tsafe, and Seconded by the Deputy Speaker Honourable Adamu Aliyu Gummi.

Honourable Bello Muhd Mazawaje Tsafe Said the Eight Members were alledged to have involved in to an attempt trying to Cause Misunderstanding at the House in addition to holding an illegal Plenary.

The Majority Leader added that the affected Members have attemted to Broke Office of the Clerk to the House, and that of Chief Sergeant at which all breached the Law.

He therefore called on his Coaleaques to approved for their Indefinite Suspension Pending on the House Investigation on the Matter.

In their Contributions Members Representing Anka, Bukkuyum South, and Birnin Magaji, Honourable Rilwanu Marafa Anka, Honourable Hamisu a Faru Nassarawa and Honourable Nura Dahiru Sabon Birni Said there is need for the House to take desplenary action against such Members due to their alleged involvement to serve as ditterant.

Later with the unanimous approval of the entire Honourable Members, the Speaker R t Honourable Bi'yaminu Ismail Moriki announced the Indefinite Suspension of the Eight Honourable Members.

According Speaker Moriki the affected Members included Honourable Bashiru Aliyu Gummi Representing Gummi One, Honourable Bashiru Bello Sarkin Zango, Bungudu West, Honourable Shamsudeen Hassan Basko, Mafara North, Honourable Faruku Musa Dosara Mafara South, Honourable Amiru Ahmad Keta Representing Tsafe West Honourable Ibrahim T Tukur Representing Bakura, Honourable Barrister Bashiru Abubakar Masama Representing Bukkuyum North, and Honourable Nasiru Abdullahi Maru North.

The Speaker also announced the immediate dissolution of all House Standing Committees.

It Could be recalled that last week the alleged Honourable Members Conducted a Plenary without Speaker, Deputy Speaker, and all Principal Officers, Clerk to the House, and Chief Sergeant at Arm, which the House described as illegal.

Signed,
Bello Madaro Kurya,
Chief Press Secretary,
Zamfara State House of Assembly.
26th, November, 2024.

24/01/2024

'yan tsintsiyar tsiya a jihar zamfara sai ku sassauta adawa 😀kunata hauka yau dai mai gidan naku ya safke giriman kai ya sami dauda dumin naima sulhu ..

Ya naima kuma an mai.

Dauda Dai shine jagora duk wani Dan Zamfara ba ruwan mu da griman kojiraka .

Dole kayi biyayya ga jagoran mu .

Kuma jagoran talakawa.

Allah ga dauda ka dafa masa bai dogara da kowa sai kai Allah.

Allah ka cigaba da rikamasa a cikin jagoran cinsa.

Address

Kurya Madaro
Kaura-Namoda

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Buhari lauwali mai leda posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share