SalihuAbdullahi

SalihuAbdullahi Labari Da Dumin-Dumin Sa

29/09/2025

MADUGU...

29/09/2025

MADUGU

29/09/2025

Tambaya
🔑 Me yasa Consistency ya fi Quality a Facebook Monetisation? 💰📲
Ga Amsa👇👇👇

🎤🔥 Tambayar Shekarar Nan!👉 A tsakanin waɗannan manyan mawakan Hausa:1️⃣ Dauda Kahutu Rarara2️⃣ Aminu Alan Waka3️⃣ Naziru...
29/09/2025

🎤🔥 Tambayar Shekarar Nan!

👉 A tsakanin waɗannan manyan mawakan Hausa:
1️⃣ Dauda Kahutu Rarara
2️⃣ Aminu Alan Waka
3️⃣ Naziru M. Ahmad (Sarkin Waka)

✍️ Wane ne kuka fi ganin ya cancanci zama Sarkin Wakar Ƙasar Hausa? 👑🎶

Ku faɗi ra’ayoyinku a ƙasa 👇👇

MASHA ALLAH! 🌹Allah Ya sanya alkhairi, Zayyanu Saka Koko.📌 Da marecen yau, Litinin 29/09/2025,Mai girma Kwamishinan Kana...
29/09/2025

MASHA ALLAH! 🌹
Allah Ya sanya alkhairi, Zayyanu Saka Koko.

📌 Da marecen yau, Litinin 29/09/2025,
Mai girma Kwamishinan Kananan Hukumomi da Masarautu na Jihar Kebbi, Hon. Abubakar Dutsin Mari, ya gwangwaje Zayyanu Saka Koko da sabuwar mota, a bisa soyayyar Mai girma Gwamnan Jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, Kauran Gwandu. 🚘✨

🙏 Muna rokon Allah Ya saka wannan alheri da mafi alkhairi Amin, Ya ƙara taimakon Mai girma Gwamna, Dr. Nasir Idris, Kauran Gwandu. Amin.

✍️ Ciroman Koko Media Team
📅 29/09/2025

29/09/2025

📱🪟 Abubuwa 5 da ke Saurin Lalata Screen ɗin Wayarka! 💔
Ka duba ko kai ma kana aikata waɗannan ⬇️
👇👇👇👇

29/09/2025

DAN SAA

29/09/2025

A DUNIYA

29/09/2025

📱❌ Ga wasu hanyoyi 8 da zasu taimaka wajen magance matsalar wayar da ta zama slow
👇👇👇👇

28/09/2025

Dan Bello

Fans.

fans.moment

Sabon Sarkin Zuru, Mai Martaba Sanusi Mikailu Sami, Ya Kai Ziyarar Godiya Ga Gwamnan Jahar Kebbi Dr. Nasir Idris Kauran ...
28/09/2025

Sabon Sarkin Zuru, Mai Martaba Sanusi Mikailu Sami, Ya Kai Ziyarar Godiya Ga Gwamnan Jahar Kebbi Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu.

Sabon Sarkin Zuru da aka zaɓa kuma aka rantsar, Mai Martaba Alhaji Sanusi Mikailu Sami, a ranar Lahadi, 28 ga Satumba, 2025, ya kai ziyarar godiya ta musamman ga Mai Girma, Dr. Nasir Idris, Kauran Gwandu, Gwamnan Jihar Kebbi, a Masaukin Fadar Shugaban Ƙasa, dake Birnin Kebbi.

Ziyarar ta biyo bayan nasarar da ya samu a matsayin Sarkin Zuru, bayan rasuwar magabacinsa, marigayi Mai Martaba Alhaji Sani Sami Gomo.

A jawabin da ya gabatar, Sarkin ya nuna matuƙar godiya ga Gwamna da kuma al’ummar Jihar Kebbi bisa goyon bayan da s**a nuna masa. Ya jaddada cewa al’ummar Zuru suna cike da farin ciki da alfahari da hawansa kan karagar mulki, tare da tabbatar da aniyarsa ta tafiyar da mulki bisa adalci, gaskiya da kuma hidima ga jama’a.

Mai Girma Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu ya tarbi Sarkin cikin farin ciki tare da taya shi murna bisa sabon mukamin da Allah Ya ɗora masa, inda ya yi addu’a domin samun zaman lafiya da jagoranci mai albarka, wanda zai ƙara haɗin kai, ci gaba da bunƙasar Zuru Emirate da kuma Jihar Kebbi baki ɗaya.

Kakakin Majalisar Dokoki ta Jihar Kebbi, Rt. Hon. Usman Muhammad Ankwe, shi ne ya yi maraba da Sarkin tare da tawagarsa. Haka kuma, Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, dattijon ƙasa tsohon Janar mai ritaya Muhammad Magoro, Sakataren Gwamnati, Shugaban Ma’aikata, Kwamishinoni, Mashawarta na Musamman, Shugabannin Kananan Hukumomi, da sauran manyan baki daga ciki da wajen jihar sun halarta.

Allah ya kara taimakon Mai girma gwamnan jahar kebbi DR NASIR IDRIS KAURAN GWANDU Amin, Allah ya kara bashi nasara cikin sauki Amin.

Daga:
Ƙungiyar Ƙafafen Yaɗa Labarai ta Ciroman Koko
28/09/2025

Address

Koko

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when SalihuAbdullahi posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share