Harshen mu Hausa ne

Harshen mu Hausa ne Shafin Harshen mu Hausa ne, akwai labarai daban daban da kuma labarai dumi-dumi; kuma akwai labaran

Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Farfesa Segun Aina, ɗan shekara 39 a matsayin shugaban JAMB...
21/05/2026

Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Farfesa Segun Aina, ɗan shekara 39 a matsayin shugaban JAMB

Sabon shugaban JAMB zai fara aiki daga karshen watan Yuli a Bana bayan Farfesa Ishaq Oloyede ya bar kujeran

17/05/2026

Jama'a, wanne irin kuke so, yunwa ya ke ji ko barci ya k**a ni?

04/05/2026

Shafin ta na cewa: hakuri babban magani ne

Barka da zuwa! Usman Adamu, Muhammadu Sunusi, Danhajiya Musa Mai Yankunne
03/05/2026

Barka da zuwa! Usman Adamu, Muhammadu Sunusi, Danhajiya Musa Mai Yankunne

Shafin   ta kawo wannan labari daga jaridar Rariya a kasa:Matar Sakataren Gwamnatin Tarayya, Regina Akume Mai Shekaru 71...
03/05/2026

Shafin ta kawo wannan labari daga jaridar Rariya a kasa:

Matar Sakataren Gwamnatin Tarayya, Regina Akume Mai Shekaru 71 Ta Fito Takarar 'Yar Majalisar Tarayya Daga Jihar Binuwe

Menene ra'ayin ku akan wannan labari?

Ku karanta labarin da   ta kawo daga shafin jaridar Leadership Hausa:"Hotuna: Yadda Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintir...
28/04/2026

Ku karanta labarin da ta kawo daga shafin jaridar Leadership Hausa:

"Hotuna: Yadda Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya kai ziyara ƙauyen Sabon-Gari da ke Guyaku, na Ƙaramar Hukumar Gombi a Jihar, da 'yan tada ƙayar baya na Boko Haram s**a kai hari tare da hallaka mutum 29."

24/04/2026

Shin akwai abokai na gari a duniya yanzu? Tambaya daga shafin

Acikin labari
18/04/2026

Acikin labari

Gwamnatin tarayya ta gargadi mutane da kungiyoyi kan amfani da sunan Ambasada ba bisa ka’ida ba.

Arewa Updates ta rawaito cewa, wannan na cikin sanarwar da mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Waje Kimiebi Imomotimi Ebienfa ya fitar a Abuja.

Sanarwar ta bayyana cewa, shugaban kasa kadai ne ke da ikon nadawa da amincewa da Ambasada, inda ta jaddada cewa babu wani mutum ko kungiya da ke da ikon bayar da mukamin Ambasada.

Maʼaikatar ta kuma bayyana cewa, wasu na amfani da wannan mukami ko bayar da shi ta hanyar da ba ta dace ba, ciki har da amfani da takardu ko lambobin mota na diflomasiyya na bogi.

Sanarwar ta ce duk wanda aka samu da aikata irin wannan laifi zai fuskanci hukunci, inda ta kara da cewa an hada kai da hukumomin tsaro domin cafke masu irin wannan dabi’a.

Gwamnatin ta kuma jaddada kudirinta na kare martabar harkokin diflomasiyya na kasar nan tare da dakile duk wani abu da ka iya bata sunan Najeriya a idon duniya.

Shin wane ambasada kuka sani wanda ba daga sahalewar shugaban ƙasa ba?

Arewa Updates ta rubuta muku wannan labari da taimakon fasahar AI.

Labari da hotuna daga jihar Enugu
14/04/2026

Labari da hotuna daga jihar Enugu

Address

Lagos

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Harshen mu Hausa ne posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Harshen mu Hausa ne:

Share