Umdahu Standard Vision

Umdahu Standard Vision Umdahu films production is a production that will bring a new update movie and series to you

Yanzu-Yanzu: Dakarun sojin Najeriya sun ragargaji yan ta'addan Boko Haram yayin wani artabu a garin Kudokurgu dake jihar...
19/03/2026

Yanzu-Yanzu: Dakarun sojin Najeriya sun ragargaji yan ta'addan Boko Haram yayin wani artabu a garin Kudokurgu dake jihar Borno.

A wani Atisayen haɗin kai tsakanin dakarun sojin sama da na kasa mai take HAƊIN KAI yan ta'addan Boko Haram sun sha kashi a hannun jami'an soji.

Kimanin yan ta'adda mutum 75 ne ya baƙu ci ƙiyama bayan tsananin wuta da s**a ji daga jami'an tsaro.

Happy birthday sir   Allah ya kara ma Rayuwa Albarka Amin
16/03/2026

Happy birthday sir Allah ya kara ma Rayuwa Albarka Amin

Facebook Voting for Nigeria PresidentMajor Hamza Almustapha Vs Bola Ahmed Tinubu I need 1M votes for Major Dr. Hamza Al-...
14/03/2026

Facebook Voting for Nigeria President

Major Hamza Almustapha Vs Bola Ahmed Tinubu

I need 1M votes for Major Dr. Hamza Al-Mustapha

They thought the movement would fade.They mistook patience for weaknessBut real change doesn’t disappear, it organizes.W...
14/03/2026

They thought the movement would fade.
They mistook patience for weakness

But real change doesn’t disappear, it organizes.
While others are busy making noise, Mal. Nasir El-Rufai is building structure

The African Democratic Congress is opening a new chapter, not just another party, but a platform for Nigerians to reclaim their voice and future.

No recycled politics
No hidden structures
Just you, your voice, and your participation

History belongs to those who stand up early.
Be counted. Join the movement.

adcregistration.ng
Registration closes 16th March 2026.

06/03/2026

kusaurari sako daga marigayi albani zaria

06/03/2026

You loaned your friend ₦4,000,000.00 last year and since then, he has refused to pay back, which has deteriorated the friendship.

You beg him to just pay you ₦2,000,000.00 and forget the rest because you are in a financial crisis.

Your friend then says he can only get you ₦1,500,000.00 since that's all he has.

You feel like you have no option but to accept.

You eventually give him your account details to send the amount directly to your bank.

You wake up the next morning, checked your account and there is ₦15,000,000.00 in it.

You kept staring at the screen in disbelief but it is indeed ₦15M.

You grab your phone and find 53 missed calls from him and an additional 27 text messages begging you to transfer back ₦13,500,000.00 since he only meant to send ₦1,500,000.00 and mistakenly added an extra "0."

As a well-brought-up person, what are you supposed to do:

1. Send back ₦13,500,000.00
2. Take your full ₦4,000,000.00
3. Keep the entire ₦15,000,000.00
4. Switch off your phone and relocate

Let's see some Options.

What will you do ??

kindly share Ur opinion

06/03/2026
'YAN TA'ADDA SUN TADA GARI GUDAWasu da ake zargin ‘yan ta’addan B0k0 Har@m/|SWAP ne sun kashe akalla sojojin Nigeria 9 d...
06/03/2026

'YAN TA'ADDA SUN TADA GARI GUDA

Wasu da ake zargin ‘yan ta’addan B0k0 Har@m/|SWAP ne sun kashe akalla sojojin Nigeria 9 da kuma Babban Limamin garin Ngoshe karamar Hukumar Gwoza a Jihar Borno

Majiyoyin tsaro sun ce ‘yan ta’addan sun kaddamar da harin ne jim kadan bayan mazauna garin sun bude baki a cikin watan azumin Ramadan

Wata majiya ta tsaro, wadda ta nemi a sakaya sunanta saboda ba'a ba ta izinin yin magana a bainar jama’a ba, ta shaida wa YERWA EXPRESS NEWS cewa maharan sun iso garin da yawa kuma dauke da muggan makamai

A cewar majiyar, ‘yan ta’addan sun yi galaba kan sansanin sojoji ne da karfin wuta mafi rinjaye yayin harin

Wata majiya ta tsaro ta daban ta ce maharan sun mamaye daukacin garin Ngoshe, inda s**a kashe Babban Limamin masallacin garin tare da yin garkuwa da fiye da mata da yara 100, sannan s**a jikkata wasu mutane da ba'a bayyana yawansu ba

“Yanzu da nake magana da kai, daukacin mutanen Ngoshe sun tsere kuma babu kowa da ya rage a garin, yawancinmu mun nemi mafaka a Pulka,” in ji majiyar.
Majiyar ta kuma yi zargin cewa watakila maharan sun samu taimako daga wani dan cikin gida a cikin al’ummar

“Sun zo da cikakken shiri kuma sun shiga garin Ngoshe da taimakon wani na cikin gida, inda s**a kashe sojoji 9, s**a yanka Babban Limamin masallacin garin mu, tare da yin garkuwa da mata da yara sama da 100,” in ji shi

Mazauna yankin sun kuma bayyana cewa ‘yan ta’addan sun banka wa manyan sassan garin wuta yayin da suke janyewa, lamarin da ya tilasta wa wadanda s**a tsira tserewa

Kokarin jin ta bakin kakakin rundunar Operation Hadin Kai, Laftanar Kanar Sani Uba, don samun karin bayani a hukumance bai yi nasara ba har zuwa lokacin hada wannan rahoto

Har yanzu hukumomi ba su fitar da wata sanarwa a hukumance kan lamarin ba. ~Yerwa Express News

Muna rokon Allah Ya yaye mana wannan bala'i da masifu da muke fuskanta a Arewa

Da Ɗumi-Ɗumi: An fita da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ƙasar Faransa domin duba lafiyarsa cikin gaggawa, bayan rahot...
28/02/2026

Da Ɗumi-Ɗumi: An fita da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ƙasar Faransa domin duba lafiyarsa cikin gaggawa, bayan rahotanni sun nuna cewa ana zargin yana fama da cutar kansa da ta kai mataki na uku.

Majiyar sirri ta bayyana cewa an ɗauki matakin ne bisa shawarar likitocinsa.

Rahoton ya samo asali ne daga majiyar sirri kamar yadda majiyar Media Advert ta ruwaito, kuma babu wata sanarwa a hukumance da ta tabbatar da hakan a halin yanzu.

Wane fata zakuyi masa ?

DA DUMU DUMU :-TSARKI YA TABBATA GA ALLAHA wani mataki na mayar da zazzafan martani, |ran ta sanya wa yakinta sunan "The...
28/02/2026

DA DUMU DUMU :-TSARKI YA TABBATA GA ALLAH

A wani mataki na mayar da zazzafan martani, |ran ta sanya wa yakinta sunan "The Seal of the Blood" (Hatimin jini)

|ran ta harba samfurin makamanta na linzami wanda ake kira hypersonic missiles zuwa |sra¡|a wanda a yanzu haka b¡ran£n |sra'¡|a suna shan wúta

Yaa Allah Ka taimaki musulunci da musulmai

🔥 SAKO MAI ƘARFI ZUWA GA MANYAN AREWA 🔥Ya ku gwamnoni, ministoci, shugabanni da malamai na Arewa…Shin zuciyarku bata mot...
27/02/2026

🔥 SAKO MAI ƘARFI ZUWA GA MANYAN AREWA 🔥

Ya ku gwamnoni, ministoci, shugabanni da malamai na Arewa…
Shin zuciyarku bata motsa ba ganin yadda ake zubar da jinin ‘yan uwanmu?
Shiru ba mafita bane.
Shiru yana kara ba azzalumi ƙarfi.
Al’umma tana kallonku.
Tarihi zai rubuta abin da kuka yi… ko abin da kuka kasa yi.

Mu ba ma neman tashin hankali.
Muna neman adalci.
Muna neman kariya.
Muna neman a tsaya tsayin daka wajen kare rayukan bayin Allah.

Idan ba ku yi magana ba, ku sani cewa Allah Mai Adalci yana gani.

Kuma akwai ranar da kowa zai tsaya gabanSa.






Arewa is bleeding. 💔From village to highway, the stories are the same — kidnapping, killings, families shattered, dreams...
25/02/2026

Arewa is bleeding. 💔
From village to highway, the stories are the same — kidnapping, killings, families shattered, dreams buried too soon. Innalillahi wa inna ilaihi raji’un.

In Arewa, how many more tears must fall before peace returns? How many more lives must be lost before action replaces silence?

What are we supposed to do?
Where is the way forward?
When will this end?

We pray. We speak up. We demand accountability. We stand united. Because silence cannot heal a bleeding land, and fear cannot build a future.

May peace find Arewa. May justice rise. May the killing stop.





Address

Jiddari Opp Sentral Mosque
Maiduguri

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Umdahu Standard Vision posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Umdahu Standard Vision:

Share