HASKE AREWA

HASKE AREWA Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from HASKE AREWA, Media/News Company, YADI BIU Road BAYO LGA, Maiduguri.

Barka da zuwa wannan shafi na Haskearewa domin samun labarai Akan abubuwan da suke faruwa a AREWA.CEO: Muhammad Yasir Garba Editor-in-chief COMRD.ABDULMUMINI MUHAMMAD.

Yau take ranar dimokraɗiyya a Najeriya. Shin dimokraɗiyyar Najeriya ta sauya rayuwar al'umma yadda ya kamata?
12/06/2025

Yau take ranar dimokraɗiyya a Najeriya.

Shin dimokraɗiyyar Najeriya ta sauya rayuwar al'umma yadda ya kamata?

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Nijeŕiya Ta Gargadi Sarkin Mota Kan Çiñ Mutùncin Ma’aikatan GwamnatiGwamnatin Nijeriya ta hannun...
02/06/2025

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Nijeŕiya Ta Gargadi Sarkin Mota Kan Çiñ Mutùncin Ma’aikatan Gwamnati

Gwamnatin Nijeriya ta hannun Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Kasa (NOA) ta yi tsawatarwa ga wani dillalin mota da aka fi sani da “Sarkin Mota” kan wani bidiyo da ya yada inda ake ganin yana ba’a da raina ma’aikatan gwamnati.

A cikin bidiyon, an ji Sarkin Mota yana tambayar na’urar AI na wata mota kirar **Mercedes.

Ya kuke ganin wannan matakin da Gomnatin ta dauka?

Daga Muhammad Kwairi Waziri

Da Dumi Dumi Shugaba Tinubu ya tura bukatar sake cin bashin Dala Biliyan 21.5 da Naira Biliyan 758 ga majalisar dokoki
27/05/2025

Da Dumi Dumi

Shugaba Tinubu ya tura bukatar sake cin bashin Dala Biliyan 21.5 da Naira Biliyan 758 ga majalisar dokoki

Hakan na nufin Laraba 28 ga watan Yuni za ta kasance farkon watan Zhul Hijja, sannan za a yi Babbar Sallah ranar Juma'a ...
27/05/2025

Hakan na nufin Laraba 28 ga watan Yuni za ta kasance farkon watan Zhul Hijja, sannan za a yi Babbar Sallah ranar Juma'a 6 ga watan Yuni.

27/05/2025

YANZU-YANZU: Anga jinjirin watan babbar Sallah a kasashen Malaysia, Indonesia da Brunei. Ranar Jumma'a ta sama zasu gudanar da idin babbar Sallah.

27/05/2025

Yau take Ranar Yara ta Duniya

Ku turo mana hotunan yaranku, don taya su murna

An bayyana cewa Shugaban mulkin sojin Burkina Faso Kyaftin Ibrahim Traore na ci gaba da samun ƙarin  karɓuwa wurin ƴan ƙ...
27/05/2025

An bayyana cewa Shugaban mulkin sojin Burkina Faso Kyaftin Ibrahim Traore na ci gaba da samun ƙarin karɓuwa wurin ƴan ƙasar kusan a kullum duba da duk wayewan gari in ya fita ziyarar duba aiki dubban mutane ne ke fita bakin hanya domin ɗaga masa hannu tare da dafifin yi masa rakiya su na shewa da addu'o'in samun nasara.

Shin me ya sa ku ke ganin shugaban ke ƙara yin farin jini wurin talakawan ƙasar?

Mahajjaciya 'yar Nijeriya ta haihu a kasar Saudiyya Wata mata 'yar asalin jihar Zamfara da ta je kasar Saudiyya domin gu...
27/05/2025

Mahajjaciya 'yar Nijeriya ta haihu a kasar Saudiyya

Wata mata 'yar asalin jihar Zamfara da ta je kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin 2025, ta haihu a birnin Madina.

Source: Independent Hajj Reporters

Yau Shekara Biyu Kenan A Lokacin Da Tsohon Shugaban Kasar Mu Al Sheikh Malam Muhammadu Buhari Mai gaskiya Ya Yi Bankwana...
26/05/2025

Yau Shekara Biyu Kenan A Lokacin Da Tsohon Shugaban Kasar Mu Al Sheikh Malam Muhammadu Buhari Mai gaskiya Ya Yi Bankwana Da Ma'aikatan Fadar Shugaban Kasa, Bayan Kammala Wa'adin Mulkinsa

Da wanne abu kuke tunawa da Malam Muhammadu Buhari?

ALLAHU AKBAR: Mace Ta Rasu, Wasu Sun Jikkata a Wani Hatsarin Mota a Gadar Sa’i, Matari – Soba, KadunaDaga: Idris Halliru...
26/05/2025

ALLAHU AKBAR: Mace Ta Rasu, Wasu Sun Jikkata a Wani Hatsarin Mota a Gadar Sa’i, Matari – Soba, Kaduna

Daga: Idris Halliru Matari

Wani mummunan hatsarin mota da ya afku a gadar Sa’i da ke Matari a Karamar Hukumar Soba, Jihar Kaduna, ya yi sanadin mutuwar mace guda tare da jikkatar wasu.

Rahotanni sun nuna cewa al’ummar yankin sun dade suna rokon gwamnati ta gyara gadar saboda yawan haɗurra da ake fuskanta a wajen. Duk da kokarinsu na yin aikin gayya lokaci-lokaci, gadar na bukatar gyaran gaggawa saboda muhimmancinta a harkokin sufuri.

YANZU-YANZU: An Sace Ƴar Gwagwarmaya Hamdiya Sidi Dake Rikici da Gwamnatin SokotoDa Sanyin Safiyar yau rahotanni dake fi...
21/05/2025

YANZU-YANZU: An Sace Ƴar Gwagwarmaya Hamdiya Sidi Dake Rikici da Gwamnatin Sokoto

Da Sanyin Safiyar yau rahotanni dake fitowa daga jihar Sokoto ta bakin Lauyanta Barr Abba Hikima ya bayyana a shafinsa yana mai cewa Tun jiya da karfe 10 na safe ba a ga Hamdiyya ba.

Tun lokacin Ta fita siyan kayan abinci a cikin garin Sokoto har yanzu ba duriyar ta.

Mun sanar da ‘yan sandan Sokoto tun tuni, Inji lauyan na ta.

Hamdiyya Sidi Sharif dai na fuskantar Shari'a tsakaninta da gwamnatin jihar Sokoto bisa zargin kazafi ga gwamnati da Gwamna.

09/04/2024

Ya tura 40K tayi lalli da kitson Salla, wata ta tura masa 100K yayi askin Sallah. Duka yanmata, wa tafi dacewa dashi a cikin su?

Address

YADI BIU Road BAYO LGA
Maiduguri
60001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when HASKE AREWA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to HASKE AREWA:

Share