Dandal Kura

Dandal Kura Wannan Shine Shafin Dandal Kura Na Facebook. Zaku Iya Tura Mana Sako Ko Kuma Kukaranta Labarai.

Shugaba Tinubu ya sake nada Janar Buba Marwa Mai Ritaya Shugabancin Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLE...
14/11/2025

Shugaba Tinubu ya sake nada Janar Buba Marwa Mai Ritaya Shugabancin Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA.

13/11/2025

Kadan daga cikin shirin mu na "Rumfa Sha Shirgi".

Ku cigaba da bibiyarmu akan mita 98.9 FM a birnin Maiduguri na Jihar Bornon Najeriya a ranakun:

Talata
Alhamis
Lahadi
Da karfe 8:00 na dare

Da kuma mai-maici a ranakun:
Litinin
Laraba
Juma'a
Da karfe 8:00 na safe

13/11/2025

SHIRIN DAGA KUNGIYOYINMU TAREDA BOFCA

13/11/2025

DAGA KUNGIYOYINMU
TARE DA BOFCA

A yayinda manoma s**a kwashe albarkatun gonansu ko kuma suke kan kwashe wa, menene suke shirya wa domin tunkarar noman r...
13/11/2025

A yayinda manoma s**a kwashe albarkatun gonansu ko kuma suke kan kwashe wa, menene suke shirya wa domin tunkarar noman rani? Kuma wane irin kalubale ko kuskure suke ganin ya faru Dasu wanda basaso ya faru a gaba.

Ku bayyana Mana ra'ayoyinku domin mu karanta muku a cikin shirinmu na Rumfa Sha Shirgi.

Tsohon Babban Hafsan Sojan Kasa, Tukur Buratai, ya yi Allah wadai da Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike,...
12/11/2025

Tsohon Babban Hafsan Sojan Kasa, Tukur Buratai, ya yi Allah wadai da Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike, kan wata arangama da ya yi da wani jami'an soji a Abuja.

Lamarin, wanda aka dauka a bidiyo kuma aka yada a kafafen sada zumunta na yanar gizo a ranar Talata, ya nuna Wike yana ta wata musayar magana mai zafi da sojoji kan wani fili da ake takaddama a kai.

A cikin wata sanarwa, Buratai ya bayyana arangamar a matsayin barazana ga tsaron kasa kuma ya yi kira da a dauki mataki nan take.

Ya kara da cewa cin zarafin baki da minista ya yi wa jami'in sojin yana nuna rashin martaba da rashin mutunta umarnin da kuma barazana ga harkokin tsaro. Sannan kuma zai lalata kwarin gwiwar wadanda ke aiki a rundunar soji.

Burtai ya bukaci ministan da ya nemi afuwa ga Shugaba Bola Tinubu da jami'in da abin ya shafa.

Cigiya!  Cigiya!! Cigiya!!!Ana cigiyar wata matashiya mai suna Salmah Shuaibu (Ummi), Mai shekaru 18. Ta fita da kayan m...
12/11/2025

Cigiya! Cigiya!! Cigiya!!!

Ana cigiyar wata matashiya mai suna Salmah Shuaibu (Ummi), Mai shekaru 18. Ta fita da kayan makaranta mai launin ruwan hoda da fari (Pink and white).

Ba'a ganta ba tun ranar 9/11/2025, daga unguwar Fori zuwa Mairi Kuwait a cikin bornin Maiduguri na Jihar Borno, kuma har yanzu bata dawo gida ba.

Tana jin yarukan: Hausa, Kanuri da Marghi.

Idan Allah yasa an ganta a tuntubi Maihaifinta Shuibu Usman da Mahaifiyar Fatima akan wadan nan layukan wayar kamar haka: 08141957709, 09041174087.

Allah yasa a dace ameen.

Cigiya!  Cigiya!! Cigiya !!!Assalam alaikum, sunana Mohamed Ali Usman BOYES daga sector 10, yau da safe aka kawo mana wa...
12/11/2025

Cigiya! Cigiya!! Cigiya !!!

Assalam alaikum, sunana Mohamed Ali Usman BOYES daga sector 10, yau da safe aka kawo mana wannan yaran sun bata, na tambayesu sunce daga Mafa Local Government s**a zo. A taimaka a yada ko za a samu iyayen su, Allah Ya taimaka.

11/11/2025
11/11/2025

MUSABAKAH
Gaska K3ra LURANNE
EPISODE ONE

'Yan  Najeriya na cigaba da  bayyana ra'ayoyinsu kan wata hatsaniya da ta afku a yau tsakanin Ministan Babban Birnin Tar...
11/11/2025

'Yan Najeriya na cigaba da bayyana ra'ayoyinsu kan wata hatsaniya da ta afku a yau tsakanin Ministan Babban Birnin Tarayyar Najeriya, Nyesom Wike da wasu jami'an sojoji bayan da sojojin s**a hana Minista Wike shiga wani fili na Sojojin.

Shin ku meye ra'ayinku kan wan nan batu?

Gidan Gwamnatin Jihar Borno kenan wanda Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya gyara.             The Gover...
11/11/2025

Gidan Gwamnatin Jihar Borno kenan wanda Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya gyara.

The Governor of Borno State Dandal Kura fans

Address

Maiduguri

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dandal Kura posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Dandal Kura Radio

Dandal Kura Radio International gives voice to the people of North East Nigeria and the Lake Chad Basin that have gone through one of the most complicated insurgencies in History. Our lineup of programmes include entreprenuership, counselling, human rights, listener feedback, health and reconnection which are pillars to recovery, rehabilitation and re-integration efforts of the government and humanitarian organizations.

About half of our programmes are designed to be interactive and center around women that have been at the receiving-end of the insurgency. Our goal is to foster dialogue between all stakeholders to ensure a peaceful North East Nigeria and Lake-Chad basin Region