Dandal Kura

Dandal Kura Wanna shine shafin dandal kura na facebook. zaku iya tura mana sako ko kuma kukaranta labarai.
(1)

09/07/2025

I got over 1,500 reactions on one of my posts last week! Thanks everyone for your support! 🎉

🚨 STOLEN VEHICLE ALERT 🚨Members of the public are hereby notified of a stolen vehicle and are urged to assist with any i...
09/07/2025

🚨 STOLEN VEHICLE ALERT 🚨

Members of the public are hereby notified of a stolen vehicle and are urged to assist with any information that could lead to its recovery.

• Vehicle Make/Model: Mercedes Benz C180
• Chassis Number: WDB2020181F464404
• Colour: Gray
• Last Known Location: Pompomari Area Maiduguri, Borno State

Anyone with useful information regarding the whereabouts of the said vehicle is kindly requested to contact +2348030701688 or report to the nearest police station.

Shin har yanzu Direbobin Motocin da Gwamna Zulum ya samar N50 suke karba?
08/07/2025

Shin har yanzu Direbobin Motocin da Gwamna Zulum ya samar N50 suke karba?

ASUU ta shiga yajin aikin 'Ba Biya ba Aiki'.Shin yaushe Dan Talaka zai samu Ilimi cikin kwanciyar hankali a Najeriya?   ...
08/07/2025

ASUU ta shiga yajin aikin 'Ba Biya ba Aiki'.

Shin yaushe Dan Talaka zai samu Ilimi cikin kwanciyar hankali a Najeriya?


Shin kuna ganin ADC zata kai labari bayan da aka fara samun rikice-rikice a cikinta?
08/07/2025

Shin kuna ganin ADC zata kai labari bayan da aka fara samun rikice-rikice a cikinta?

A zaben da ake shirin gudanarwa a Kananan Hukumomin Abuja Ireti Kingibe ta bayyana cewa zasu nuna wa Ministan Abuja Nyes...
08/07/2025

A zaben da ake shirin gudanarwa a Kananan Hukumomin Abuja Ireti Kingibe ta bayyana cewa zasu nuna wa Ministan Abuja Nyesom Wike wa ke rike da Abuja.


Shin ya kuke ganin batun nata?

CIGIYA! CIGIYA!! CIGIYA!!!An tsinci wannan yaro da kuke gani a garin Azare, jihar Bauchi, sanye da uniform ɗin makaranta...
08/07/2025

CIGIYA! CIGIYA!! CIGIYA!!!

An tsinci wannan yaro da kuke gani a garin Azare, jihar Bauchi, sanye da uniform ɗin makaranta, dauke da littafi da roba cin abinci, amma babu badge a jikin uniform ɗin da zai bayyana daga wace makaranta ya fito.

Yaron yana da ji amma baya iya magana, hakan yasa ba a iya fahimtar inda ya fito ko sunan iyayensa. An garzaya da shi zuwa Sakatariyar Karamar Hukumar Katagum (Social Welfare), inda ake jiran cikiyar sa.

Duk wanda ya san wannan yaro, ko ya san iyayensa, dangi, ko makarantar da ke da irin wannan uniform, ya hanzarta tuntuɓar wannan lambar:

📞: 08039727787

Don Allah a taimaka a yada wannan saƙo domin haduwa da dangin yaron.

©️ Katagum Dailypost

Yadda wani kwari ya zaizaye wata unguwa a Karamar Hukumar Shani ta Jihar Bornon Najeriya.                   Hotuna: Amin...
08/07/2025

Yadda wani kwari ya zaizaye wata unguwa a Karamar Hukumar Shani ta Jihar Bornon Najeriya.




Hotuna: Aminu Umar Shani

07/07/2025

Yadda farfesoshin jami'o'in Najeriya ke shan azaba tare da rasa abincin da za su ci da iyalansu.

Mun samu lambar yabo daga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa wato NDLEA, reshen Jihar Borno.Allah ya c...
07/07/2025

Mun samu lambar yabo daga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa wato NDLEA, reshen Jihar Borno.

Allah ya cigaba da baku nasara a ayyukan da kukeyi na ceton rayuka da lafiyar al'umma.



Dandal Kura

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), lokacin Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari Babachir Lawal ya fice daga jam’iyyar A...
07/07/2025

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), lokacin Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari Babachir Lawal ya fice daga jam’iyyar APC.

07/07/2025

Address

Maiduguri

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dandal Kura posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Dandal Kura Radio

Dandal Kura Radio International gives voice to the people of North East Nigeria and the Lake Chad Basin that have gone through one of the most complicated insurgencies in History. Our lineup of programmes include entreprenuership, counselling, human rights, listener feedback, health and reconnection which are pillars to recovery, rehabilitation and re-integration efforts of the government and humanitarian organizations.

About half of our programmes are designed to be interactive and center around women that have been at the receiving-end of the insurgency. Our goal is to foster dialogue between all stakeholders to ensure a peaceful North East Nigeria and Lake-Chad basin Region