Muhammad Goni Kolo Albarnawi

Muhammad Goni Kolo Albarnawi M. G. K. A L B A R N A W I

20/02/2025
Ina mika Sakon gaisuwa zuwa ga Dan uwa Khamis ALi Musa Abdullah. da irin ko Karin da yakeyi wajen Yada karatuttukan mala...
11/07/2024

Ina mika Sakon gaisuwa zuwa ga Dan uwa Khamis ALi Musa Abdullah. da irin ko Karin da yakeyi wajen Yada karatuttukan malamai, Allah Ya kara ilimi Mai albarka Albarkacin fiyayyen halitta (S.A.W. muma da mukafara Allah yaba mu ikon yi akai akai

06/06/2024

KARANTA KA KARU: Falalar Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hajji
An karbo Hadisi daga ibn Abbas (R.A) ya ce Annabi (SAW) ya ce: ranar daya ga watan zulhijja ita ce ranar da Allah (SWT) Ya gafarta wa Annabi Adam (A.S). Duk wanda ya azimci wannan rana Allah(SWT) Zai gafarta masa kowane irin zunubi tsakaninsa da Shi.
(2) Ranar biyu ga Zulhijja ita ce ranar da Allah (SWT) Ya karbi Addu’ar Annabi Yunus (A.S) Ya fitar da shi daga cikin kifin da ya hadiye shi. Wanda ya azimci wannan rana yana da lada kwatankwacin wanda ya raya shekara da ibada .
(3) Ranar uku ga Zulhijja ita ce ranar da Allah (SWT) Ya karbi addu’ar Annabi Zakariyya (A.S) Ya ba shi haihuwa. Duk wanda ya azimci wannan rana Allah (SWT) Zai karbi adduo’in sa.
(4) Ranar hudu ga Zulhijja ita ce ranar da aka haifi Annabi Isah (A.S). Duk wanda ya azimci wannan rana Allah Zai kare shi daga talauci da musibu.
(5) Ranar biyar ga Zulhijja ita ce ranar da aka haifi Annabi Musa (A.S). Duk Wanda ya azimci wannan rana Allah (SWT) Zai kare shi daga munafunci ko azabar kabari.
(6) Ranar shida ga Zulhijja ita ce ranar da Allah (SWT) Ya Yi budin alkhairi ga Annabi (SAW). Duk wanda ya azimci wannan rana Allah Zai dube shi da rahama, kuma ba Zai azabtar da shi ba.
(7) Ranar bakwai ga Zulhijja ita ce ranar da Allah (SWT) Zai sa a rufe kofofin wuta, ba za a bude su ba har sai wadannan kwanaki goma sun wuce. Duk wanda ya azimci wannan rana Allah Zai rufe masa kofofi talatin na tsanani a rayuwar sa, a bude masa kofofi talatin na sauki.
(8) Ranar takwas ga Zulhijja ita ce ranar da ake cewa, ranar tarwiyya. Duk wanda ya azimci wannan ranar, babu wanda ya san adadin sa sai Allah.
(9) Ranar tara ga watan Zulhijja ita ce ranar hawan Arfa. Allah Yana gafartawa duk Alhazan da ke wurin Arfa. Wanda kuma ba ya wurin aikin Hajji, idan ya azimci wannan ranar, Allah Yana gafarta masa zunubansa na shekarar da ta gabata, da kuma shekarar da ke tafe.
(10). Ranar goma ga Zulhijja ita ce ranar layya. Duk wanda Allah Ya horewa abi

22/04/2024

SABON ALLAH BAYAN RAMADAN.

Assalamualaikum warahmatullah wabarakatuh. Dafatan Mallam yana cikin koshin lafiya? Allah ya ƙara ma Mallam Imani da daraja.

Mallam tambayar mu itace, shin wanda azumci watan Ramadan gaba ɗaya sannan ya koma aikata mugayen ayyuka bayan Ramadan kamar su Shaye Shaye, Zina da makamantansu amma banda Shirka.

Shin Mallam Dagaske ne Azumin watan Ramadan da yayi ba karɓaɓɓiya bace a banza yayi ta tunda hakan bai hana shi aikata alfahasha ba?

Wa alaikumus salamu warahmatullah wabarakatuh Amin.

Shi Allah ya shar'anta Azumin Ramadan ne domin a samu tsoron Allah kawai, domin ba'a shiga Aljana sai da tsoron Allah, kuma Neman shiga Aljana dole ne, shine ka'ida tace:
DUK ABINDA WAJIBI BAYA CIKA SAI DA SHI TO SHIMA WAJIBIN NE.
Aya ta 183 a suratul Bakarah Allah yace:
(YA KU WADANDA S**A BADA GASKIYA, AN FARLANTA MAKU AZUMIN KAMAR YADDA AKA FARLANTA WA WA DANDA SUKE A GABANIN KU, DOMIN KUJI TSORON ALLAH).
👉 Tsoron Allah ana samun shine da abu biyu:
1. Aiwatar da umurce umurcen Allah,
2. da barin hane hanen sa.
👉 Wannan itace hikimar shar'anta Azumin Ramadan.
Idan aka rasa ta, do Azumin Ramadan din baiyi fa'ida ba.
TACEWA:
1. Hikimar ko Anfanin Azumin Ramada, aci gaba da kiyaye dokokin Allah wajen yin Duk Abinda akayi Umurni da shi, kamar Sallah akan lokacin ta, da zakka da Hajj ga mai Hali, da zumunci da dai sauransu.
2. Nisantar hane hanen Allah, kamar shaye shaye Zina sata Karya gulma, da makamantan su.
3. Acikin Azumin Ramadan ankoya mana dangogin ibada, kamar Sallah farillar ta da Nafilar ta, Azumin shi karan Kansa, saboda haka sitta shauwal ba zai tada maka da hankali ba, Haka kyauta da Sadaka, karatun Kur'anin da zikirori da addu'o'in. Dadai sauransu.
4. Ankoya mana barin sabon Allah, duk Wanda bai bar karya ba ko aiki da ita da sabon Allah a Ramadan ba, Allah baya da bukatar barin cin Abincin sa da shan abin Shan sa, domin baya da lada, Amma idan yaci ko yasha ya takalo wata tsuliyar dodon.
5. Haka ma Koda ya bari a cikin Ramadan din, sai

🤍🤍
21/04/2024

🤍🤍

SHEIK AMINU IBRAHIM DAURAWA TAMBAYA MABUDIN ILIMI
21/04/2024

SHEIK AMINU IBRAHIM DAURAWA TAMBAYA MABUDIN ILIMI

WELLCOM TO OUR PAGE
21/04/2024

WELLCOM TO OUR PAGE

20/04/2024

BARKADA ZUWA WANNAN PAGE NA MU MAI SUNA
Muhammad Goni Kolo Albarnawi
IN SHA ALLAH ZAMU DINGA KAWOMUKU KARATUTTUKA NA MALAMAN SUNNAH
ALLAH YA TAI MAKE MU
ALBARKACIN FIYAYYEN HALLITA (S.W.A)

🤍💙
20/04/2024

🤍💙

20/04/2024

ALAHAMDULILLAH ALA KULLI HALL

IN SHA ALLAH
20/04/2024

IN SHA ALLAH

Address

Baga Road Street
Maiduguri
600002

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muhammad Goni Kolo Albarnawi posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Muhammad Goni Kolo Albarnawi:

Share