
10/04/2025
Ko zan rasa abincin da zanci bazan taɓa barin Matata ta tafi Saudiyya neman kuɗi ba.
Abinda naje na gani da idona ba wani ya bani labari ba b***e nace ƙarya yake shine hujjojina akan hakan.
Duk wanda yabar matarsa, Matar Aure kam ba wai Bazawara ko wata mara aure ba Lallai ya tafka hamaganci mafi girma kuma dole ya tafka dana sani.
Yawanci Bance duk ba idan mace ta waye ta shekara ɗaya shikenan zata wanke Fuskata da Fitsarin ɓauna zata bar Gidan "Uwar jirgin "da ta kawo ta. Zata k**a haya ne kawai ko da bata da aikin gidan larabawa a hannu ko aikinta ya "Kassare" ɗakin da ta k**a haya nan zata zo ta zauna ko wata nawa zata yi bata da aiki tana nan gidan .
Kuma kada kace gidan wai ɗakunan mata zalla ne , ƙaryane , Mata da Maza ne wani ɗakin ma da matan da Mazan billahillazi a cakuɗe suke kwana akan katifa ɗaya.🫣
Don duk Macen da ka ga ta iya k**a ɗaki ɗaya ita kaɗai babu haɗin gwiwa to ta kai jan wuya ba ƙaramin kuɗi ta tara ba.
Kuma irin gidan nan kowa shiga yake kowanne takari afkawa yake a gaban ƙarti matan suke canja kaya sai kaga ɗaki daya ƙarti biyar , shida sun zauna an dafa musu abinci suna ta hira da matan idan bacci ya k**a mutum kawai haka zai cewa Macen '' ɗan matsamin na kishingiɗa jiya kwana nayi a "Magasala" anan zai kwana ga ƙugunta ga nasa suna bacci bayan an gama shan Maganin Bacci.
Kuma Matan sun zama abun banza " Da Tsiren Ashara riyal na bakin"TITIN NEXT LEVEL" Sai ka yi "Dug-Dug".
To dama "Ƴar Haja" tayi wata uku ko biyu bata aikin komai bata da ko riyal ɗaya Yaseen da Shinkafar "Sitta Riyal" sai ta Bari ƙaton banza ya haska fitilar sa.
Kuma bayan duk nasan wannan kuma da yake Ni cikakken ajawo ne sai na bar matata taje wannan ƙasar aikatau.
Yo ko gidan Larabawan ba tsira suke yi ba, Mai gida ya kawo musu hari yaran gidan Maza Manya da ƙanana suna kawo musu hari.
Ƙaton banza balarabe sai yasa tayi masa tausa kuma wallahi sai tayi ko tayi asarar albashin ta, Kwanciya zai yi rubda ciki tayi ta mammatsa masa cinya har kaga ya zuge wandonsa ya sassauta shi ya ɗan leƙo da 'Alkasarsa" yana Mata showing.
Irin wannan baɗalar da ake tafkawa naga cewa irina Bawan Allah bai dace na zauna a "Riyadh" na Koma jidda ashe duk kanwar ja ce kawai dai banbancin "Takari" sunfi yawa a Riyadh.
Kana zaune a Najeriya ƙaton asara ka tura matarka wai Saudiyya neman kuɗi.
Ƙarshe idan taje ta ɗanɗano daɗin Maza Matasa tana dawowa sakinka zata yi ta Auro mai jini a jika.
Ƴan Ƙalilan ne Na Allah mata Masu zuwa ƙasar nan.
A Maza Ina cikin Bayin Allah na gari.
Wabillahillazi Farkon zuwana aka kaini wani gida a jarradiya aka nuna min wajen kwanciyata wai katifarmu ɗaya da wata Mace Ƴar Kaduna nace kai Wai dan Allah nan Saudiyya ne ko "Los Angeles" ko zamana a "South Afirka" Banga wannan ta'addancin ba. Wallahi naƙi kwana har wani tanɗe baki naga tana yi matar nan ga ta rusheshiya taga Yaro " Mai Ƙamshin tuffa' .
Allah Ghalib.
Copied...
Baffa Kabeer