MISAU TV

MISAU TV MISAU TV Kafar Zamani, ku cigaba da bibiyan mu dan samun shirye-shiryen mu masu ƙayatarwa. Mun gode.
(1)

Yayin wata hira da gidan talabijin na Arise News, Baba-Ahmed ya buƙaci ƴan Najeriya su ƙi zaɓen Tinubu a zaɓen 2027 sabo...
04/06/2026

Yayin wata hira da gidan talabijin na Arise News, Baba-Ahmed ya buƙaci ƴan Najeriya su ƙi zaɓen Tinubu a zaɓen 2027 saboda yadda ya gaza wajen kare rayuka da dukiyoyin yan Najeriya.

04/06/2026

Kotu ta yi watsi da ƙarar da Barr. Idris Gambo ya shigar da jam'iyyar PRP, INEC da Sen. Shehu Buba Umar

04/06/2026

Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi sun yi nasarar cika hannu da ɓarayin mota.

Ku bayyana mana halin da ake ciki a yankunan ku a sashen sharhi.
03/06/2026

Ku bayyana mana halin da ake ciki a yankunan ku a sashen sharhi.

Ana raɗe-raɗin cewa jam'iyyun PRP da APC masu adawa da gwamnatin jihar Bauchi suna zawarcin Faruk Mustapha a matsayin ɗa...
03/06/2026

Ana raɗe-raɗin cewa jam'iyyun PRP da APC masu adawa da gwamnatin jihar Bauchi suna zawarcin Faruk Mustapha a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamna.

Gwamnatin Jihar Bauchi ta bayar da umarnin gaggawa ga jam’iyyun siyasa da magoya bayansu da su cire dukkanin allunan tal...
03/06/2026

Gwamnatin Jihar Bauchi ta bayar da umarnin gaggawa ga jam’iyyun siyasa da magoya bayansu da su cire dukkanin allunan talla, tutoci da fastocin kamfen da aka lika a kan fitilun t**i, sanduna da kuma manyan gadoji a birnin Bauchi da sauran manyan biranen jihar.

Umarnin ya fito ne daga haɗin gwiwar Hukumar Kula da Kayayyakin Gwamnati ta Jihar Bauchi (BASIDMA), Hukumar Tsare-tsaren Gine-gine da Ci gaban Birane (BSPPDB), Hukumar Kare Muhalli ta Jihar Bauchi (BASEPA) da kuma Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Bauchi (BAROTA), bayan wata ganawa da s**a yi da shugabannin jam’iyyun siyasa a jihar.

Da yake jawabi a madadin hukumomin, Shugaban BSPPDB, Town Planner Muhammad Ibrahim, ya bayyana cewa an bai wa jam’iyyun siyasa wa’adin mako guda, daga ranar 4 zuwa 11 ga Yuni, 2026, domin cire dukkanin fastoci da allunan talla da aka sanya a wuraren da dokoki s**a haramta.

Ya ce matakin na daga cikin ƙoƙarin gwamnati na inganta kyawun birane, tsaftace muhalli da kuma hana abubuwan da ka iya haddasa rikici a lokacin siyasa.

Muhammad Ibrahim ya yi gargadin cewa hukumomin da abin ya shafa za su cire duk wani talla ko fasta da aka bari bayan cikar wa’adin, tare da ɗaukar matakan doka kan masu karya ƙa’idojin.

Haka kuma, ya buƙaci ‘yan siyasa da al’umma gaba ɗaya su mutunta dokokin gine-gine da ka’idojin amfani da gefen hanya domin tabbatar da tsafta da tsaron muhalli.

Ya jaddada cewa kare muhalli da lafiyar jama’a hakki ne da ya rataya a wuyan kowa, yana mai cewa duk wanda aka samu da laifin karya dokokin zai fuskanci hukunci a gaban kotunan tafi-da-gidanka.

Sen. Isah Hamma Misau ya wakilci shiyyar Bauchi ta tsakiya a majalisa ta takwas 2015 zuwa 2019
03/06/2026

Sen. Isah Hamma Misau ya wakilci shiyyar Bauchi ta tsakiya a majalisa ta takwas 2015 zuwa 2019

02/06/2026

Karatun Littafin kuduwatun ilas sa'ada
Darasi na 28
Tare da: Goni Suleiman Abdullahi
Daga: Masallacin Sheikh Abubakar mahmud Gumi, Azare
16/12/1447
02/06/2026

30/05/2026

050 DAURAR MUWADDA MALIK ||Malam Muh'd Sani Yakub

Masallacin Kofar Dumi, Bauchi.

30/05/2026

049 DAURAR MUWADDA MALIK ||Malam Muh'd Sani Yakub

Masallacin Kofar Dumi, Bauchi.

Address

Federal Low-cost
Misau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when MISAU TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to MISAU TV:

Share