Nasarawa burkullu Media

Nasarawa burkullu Media Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Nasarawa burkullu Media, Media/News Company, Sabon gari, Nasarawa.

LABBAIKA Y IMAM
16/04/2024

LABBAIKA Y IMAM

16/04/2024
🌹DAUSAYIN YAN GWAGWARMAYA🌹✍️ Aminu Muhammad AbdullahiDasunan Allah mai rahma Mai jinqai , tsira da amincin Allah su tabb...
09/02/2024

🌹DAUSAYIN YAN GWAGWARMAYA🌹

✍️ Aminu Muhammad Abdullahi

Dasunan Allah mai rahma Mai jinqai , tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi (s) da iyalansa tsarkaka .
Bayan haka Ina so indanyi wani kajeren rubutu dangane da mu'amalan da ke tsakanin samarin mu brothers and sisters (Soyayya) domin jiya naga wata Yar uwa a social media tayi qoqarin Amaye abinda yake cikin zukatan Yan uwa sisters akan sha'anin neman Aure (soyayya) inda take bayyana qorafin da yawancin sisters sukeyi cewa "kamar su brothers din Mafi yawan su basu iya soyayya din ba" sunfi ganin zunzurutun soyayya daga Amawa ta fuskacin (tallafawa,damuwa da damuwarsu, yin kyauta d.s) kamr yanda ta bayyana Alhamdulillh wnn Yar uwa ta yi qoqari sosai . Suma Kuma bangaren Brothers din ma zakaji suna yawan qorafi akan sisters sufi mata Amawa matsala ta fuskacin (Jin Kai ,Jan Aji,Girman kai d.s)

To ni a fahimta na Idan muka yi nazari akan soyayyar da Addini yazo da ita zakaga sun sha banban da soyayyar da gama Garin mutane keyi a yanxu , Shi mutum ma'aboci addini idan ya hadu da Dan uwansa ma'aboci addini zakaga Mafi yawan mu'amalar ta Addinin ce zasuyi hatta zantukkan a tsakanin su zakaga suna qoqarin ginasu ne 70% akan shari'a ne To Wann abin ne yake faruwa a soyayya Yan uwa brothers and sisters kenan , ko wannensu yana iya qoqarin ganin Bai tsallaka iyakar shari'a ba kar Dan uwansa y ganshi wani iri sabanin idan da dayan yakasance ba'ame zakaga Gamagarin soyayya zaizo dashi wacce ita Kuma tafi impressing Masoyi domin har iyakar Yana iya tsallakawa domin burge ta /shi , sbd already soyayya ta hadasu ba Addinin ba don haka ba zai yiyu Alaqar yazama kala daya ba. Lallai zaka/zaki iya samun cikakkiyar abinda soyayyar zamani ke buqata to Amma tabbas akwai Hatsari domin DUK abinda aka sabawa shari'a a cikinsa dole sai anga sakamako marar kyau da kan iya Kai Dan uwa ko Yar uwa samu (wrong partner). Wanda kuma wnn yafi CUTAR Da Yan uwa sisters domin kuwa hatta ruhin gwagwarmayar ta Yana iya samun matsala musamman in tana matuqar son sa komai na iya faruwa da sister da ta aure Ba'ame kanama iya nemanta a Harkar ka rasa wa'iyazu billah.
JARABAWA : Kuna tunanin mu zamo maabota Addinin Kuma Allah yaqi jarrabamu ??? Kutuna pa mu samari ne Maza da mata Wanda kusan duk motsin mu wunqunri da hanqoro muke na ganin Addinin Allah y tabbata to kunga lazeem ne Allah ya jarrabamu ta ko wanne janibin rayuwar mu, to mufahimchi Wann abun jarrabamu akeyi DUK wann kyale-kyalen soyayyar da muke ganin munrasa a tsakani Duk jarrabawa ne idan muka qoqarin jurewa Wann yanayin to munchi jarrabawar Kuma tun nan Duniya zamuga Natijar Hakan kafin muje Gobe daga karshe zakaga Ahlul-wilaya ne ke auren Ahlul-wilaya .

Daga karshe zan bamu shawara Baki dayan mu
Brother : Mukasance masu sauraren qorafin inda muka kubsa a zamantakewar mu sisters domin yin kyara matuqar Bai sabawa shari'a ba , Mukasance masu Neman ilmi, Aikin yi, Yan gayu, masu yawan hidimtawa karkazamo kanqamo zuciya ta na son Mai kyautata mata, mukula da wnn time din fira akan Gwagwarmaya daban time din da zaka ware ka zazzaga mata kalaman soyayya daban mlm. Karka ce kullum wa'azi ne tadin 🙈 D.s
Sisters: ku kasance masu aiki da kwakwaken akan korafin da brothers suke yawan yi domin kyara da kaucewa fadawa Hannun Ba'ame, a same ku da tausayawa, hidimtawa,kauda Kai daga abin duniya, sauke jin Kai,Haquri ,nutsuwa,rage buri, da godiya da abinda aka samu D.s .
Insha Allah ta wannan hanyoyin za'a rage samun matsaloli tsakanin samarin brothers and sisters 🥰 Da fatan Allah y tabbatar da mu akan Hanyarsa duk rintsi🤲

Labari cikin photuna Gagarumin mauludin Sayyida Fatima (as) kenan yake gudana  Wanda sisters forum Na Garin Nasarawa s**...
12/01/2024

Labari cikin photuna

Gagarumin mauludin Sayyida Fatima (as) kenan yake gudana Wanda sisters forum Na Garin Nasarawa s**a shirya . Yanzu haka sheikh Abubakar nuhu T/ Mafara ke gwalagwalan yawabai dangane da Yar Manzon Allah (s) sayyida Fatima (as). Muna fatan Allah y Sakamu aceton ta a Ranar qiyama 🤲

SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!Yan uwa musulmi Al-majiran Sayyid Ibrahim Yaqub al-zakzaky H na Garin Nasarawar burqullu Bu...
07/01/2024

SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!

Yan uwa musulmi Al-majiran Sayyid Ibrahim Yaqub al-zakzaky H na Garin Nasarawar burqullu Bukkuyum L.G Zamfara state Na farincikin Gayyatar Al-ummar musulmi masoya Annabi s zuwa wajen mauladin Yar Annabi s wato sayyida Fatima Zahra (As) Wanda zai kasance kamar haka:
Rana: Jum'a Mai zuwa 30 ga watan jimada-sani wand yy dai-dai da 12/01/2023 .
Lokaci : 08:00 pm
Babban baqo Mai jawaba: Shaikh Abubakar Nuhu T/Mafara

AZO LAPIYA

01/01/2024

MUZAHARA MAULADIN YAR MANZON ALLAH (S) SAYYIDA🌹 FATIMA 🌹(AS) A BABBAN BIRNIN TARAYYAH ABUJA A YAU LITININ 01-01-2024

MUZAHARA  mauladin Manzon Allah (s) ke gudana yanzu haka a Garin Gumi Local government dake Zamfara state Wanda Yan uwa ...
23/12/2023

MUZAHARA
mauladin Manzon Allah (s) ke gudana yanzu haka a Garin Gumi Local government dake Zamfara state Wanda Yan uwa musulmi Al-majiran Sayyid Ibrahim Yaqub Al-zakzaky H na Garin s**a saba shiryawa a kowacce shekara. Muna fatan Allah y sa a tashi lpy

'YAN AREWA MUFARKA             Part 2✍️AMINU MUHAMMAD ABDULLAHIdan bamu manta ba  kafin zuwa turawan mulkin mallaka ai a...
07/12/2023

'YAN AREWA MUFARKA
Part 2
✍️AMINU MUHAMMAD ABDULLAH

Idan bamu manta ba kafin zuwa turawan mulkin mallaka ai akwai tsari da mutanen kasar Hausa suke akai Kuma wann tsarin ne da mujaddadi Usman Dan Fodiyo (R) ya bar ta akai musulunchi kenan Kuma shi aka kawar kafin bature ya sallada kansa a kanmu To wann tsarin ne abin Harin su haryanxu gani sukeyi kamar zai dawo y sake salladuwa akan wannan Al-ummar shiyasa duk yunqurinsu zakaga na ganin wannan tsarin (musulunchi) Baidawo ba shine kullum a gaban su ta ko wacce hanya tun daga hada fada tsakanin musulmi, rarraba kawunan su , yada fasadi a tsakanin su da rabasu da asasin Addinin. Misali: idan muka duba tarihin musulunchi a shekarun baya 50-100 zakaga akwai banbancin mazahabobi Amma wann banbancin bayasaka su fada da yakar juna sabanin yanzu da makiya s**a Saka qiyayyar junan mu a zukatanmu Kuma duka Dan banbancin fahimtar Bai Kai 1% akan 100% na abinda y hadamu ba sai ayita hujuma akansa harda zubar da jini Wani lokacin sbd wutar GABA da maqiya s**a rura a cikin mu , (Shi'a, Dariqa, izala, Harkar musulunchi a Nigeria) DUK sai da makiya s**ayi Harbunna'imah (yaqin ruwan sanyi) a kowannensu :- Da'awar SHI'A sai da makiya s**a shiga cikin domin rarraba kawunan Yan shi'a a kasar nn , DARIQUN SUFAYE ma Saida makiya s**a shiga cikin domin rarraba kawunan su da ma rabasu da asalin karantarwar dariqa din , Haka Da'awar IZZALA makiya sunshiga sosai domin rarraba kawunan Yan izzala din dama hadasu fada Jos da Kaduna, HARKAR MUSULUNCHI A NIGERIA Ma DUK da cewa ita wandann qungiyoyi ba matsaln su bane suna tafiya da kowa (shi'a izala, salafiyya,dariqa) Amma Saida makiya s**a shiga cikin dumu-dumu suna baddala tafiyar dare da kisan mummuqe da suke tayi Akan ta ,Domin suna ganin idan fa Addinin musulunchi yasamu karfi to sun samu matsala. Sanan ku duba duk Wani malamin da s**a ga Da'awar sa zata farfado da karfin Addinin musulunchi to zasuyi iya yinsu su kaudashi ko wacce aqida kuwa yake Amma idan ya bisu a bisa tsarin su to shine malami a bashi kujerar makka da Dan abin sakawa a baka a wuce gurin Kuma wlh duk malamin da zai iya zama karen zaizauna lpy dasu ba abinda zai sameshi saboda haka yakamata musan Addinin mu ne ake yaqa ta kowacce fuska zaman mu Hausawa ko yankin arewa ba shibane matsalan mu matsalan mu shi ne mu musulmi ne,👌

Muhadu Kashi 3

WAI AREWA MUFARKA            part one 1✍️AMINU MUHAMMAD ABDULLAHA Yan watannin Nan Sai kaji wai matasan arewa suna ta ce...
07/12/2023

WAI AREWA MUFARKA
part one 1

✍️AMINU MUHAMMAD ABDULLAH

A Yan watannin Nan Sai kaji wai matasan arewa suna ta cewa Yan arewa mu Farka, arewa mufarka!!!!! Duba da yanda rayukan Yan arewan yazama ba'a bakin komai ba anakashe su kamar kudin tsafi, Ana tauye duk Wani Haqqin Dan Adam a AREWA

Hmmm To ai Duk abinda ya ke faruwa a AREWA to ba shakka Yan arewan ne s**a haifar da shi yaushe kk tunanin duniya ta qimanta rayukan ku bayan kune farko Wanda kukai nuni da cewa rayukan naku ba a bakin komai suke ba ?? Ya KUKE tunanin Duniya ta kalleku matsayin mutane bayan kune kukeyiwa Duniya nuni da cewa ku ba mutane bane ?? Mu Dan yaiwaya baya kadan a shekarar 2015 ne Yan arewa s**a nunawa duniya su ba mutane bane Kuma rayukan su ba Wani abu bane domin kuwa a 2015 ne da Rana tsaka akazo Zaria akayi mummunan kisa akan Yan kasa Wanda ba'a taba makamancinsa ba a tarihin Africa Kai a duniya ma ba'a taba irin wann kisan ba Amma Yan arewa s**ayi ta bukukuwa da walima na jindadi akan kisan wai Domin Dan banbancin fahimta na Addini, tun daga Nan rayukan Yan arewa yazama ba'a bakin komai ba idan ma an kashe mutum kowayeshi a arewa to bawanda zaiyi magana a saurareshi kafin wannan kisan kiyashin da akayi a Zaria idan za'a kashe mutum saikaga anata Yan kauce-kauce ba'a fito kaitsaye ayi dole sai ansamu abun fakewa , Amma byan Zaria massacre sai kaga Kai tsaye ne ake fitowa akashe Wanda akeso a lokacin da ake so a AREWA sabanin Yan kuduncin Nigeria su ba idan kataba mutum daya to Yanzu zakasan ka taba Dan kasa duk zakaga anyo kanka harma da mutanen arewan a Nan ba'a nuna banbancin kabila,yanki ko Addini . Mukuma AREWA idan ka kashe Dan Shi'a, Dariqa,izala ko salafiyya, to Yan wnn aqidar kawai ka taba a AREWA babu humanity to ya KUKE tunanin Duniya ta kalleku matsayin mutane a yanxu??? Bayan ku Baku kallon kanku a matsayin mutane ??? Duk mutum yana son Adalchi Kuma Yana qin zalunci Amma Banda Dan AREWA shi da jifa ta wuce kan shi to koma kan wane zata fa da Bai damu ba . Amma mu sani DUK wann kashe kashen da ake yi mana lallai shiryayyen abune Kuma musulunchi ne abin Harin yanzu gashi ankashe Yan dariqa a gurin maulud wayasan gobe Ina zasu farmaka !? Su fa wadan Nan makiyan basa banbance kabila,yanki ko fahimtar Addinin DUK a musulmi suke kallon mu Kuma burinsu shine kawar da mu DUK Wani motsin musulunchi barazane suke daukar sa , Lallai ya kamata Yan arewa musamman musulmi mu tashi daga mataccen bacci da mukeyi . Mawaqi ne ya mutu a kudu ake zargin abokan sana'ar sa Amma sai da majalisar dattawa ta dauki zafi akan Hakan Amma banji hakn akan malaman Addinin musulunchi shaikh Jafar muhmud Adam, shaikh Albani , shaikh Goni aisami ba, balantana milyoyin Yan arewa da jinin su ke zuba ko wacce safiya !!! Me wann yake nufi ne ??? Zaman mu a yankin arewa ne Laifin mu?? Aa zaman mu musulmi ne shine Laifin ,👌 kayarda ko baka yarda ba haka abun yake .

Mu hadu a Kashi na biyu 2

MUZAHARAR MAULUDI A NASARAWA BURKULLU.Muzaharar Mauludin Manzon Rahma Muhammad (s.w.w) din tazo da sabon salo, inda aka ...
29/11/2023

MUZAHARAR MAULUDI A NASARAWA BURKULLU.

Muzaharar Mauludin Manzon Rahma Muhammad (s.w.w) din tazo da sabon salo, inda aka fito da shiga daban-daban.
Muzaharar ta bi manyan titunan garin cikin tsari da nizami da Kuma rera wakokin yabon Annabi.
Daga karshe dai an rufe Muzaharar, a filin makarantar S/Danko primary school ta garin Nasarawa. Inda akayi gajeren jawabi akayi addu'a
Aka sallami kowa, dafatan Allah ya karba yakuma nuna mana na shekara Mai zuwa Lafiya, ilahee.
Abinda ke tafe, hotunan da muka dauka a yayin Rufewar.
.

MUZAHARAR MAULUDI A NASARAWA BURKULLU.Muzaharar Mauludin Manzon Rahma Muhammad (s.w.w) din tazo da sabon salo, inda aka ...
29/11/2023

MUZAHARAR MAULUDI A NASARAWA BURKULLU.

Muzaharar Mauludin Manzon Rahma Muhammad (s.w.w) din tazo da sabon salo, inda aka fito da shiga daban-daban.
Muzaharar ta bi manyan titunan garin cikin tsari da nizami da Kuma rera wakokin yabon Annabi.
Daga karshe dai an rufe Muzaharar, a filin makarantar S/Danko primary school ta garin Nasarawa. Inda akayi gajeren jawabi afkayi addu'a
Aka sallami kowa, dafatan Allah ya karba yakuma nuna mana na shekara Mai zuwa Lafiya, ilahee.
Abinda ke tafe, hotunan da muka dauka a yayin Rufewar.
.

23/11/2023

MUZAHARA! MUZAHARA!! MUZAHARA!!!

Amadadin Yan uwa musulmi Al-majiran Sayyid Ibrahim Yaqub al-zakzaky (H) na Garin Nasarawar burqullu Bukkuyum L.G Zamfara state ke farin chikin Gayyatar daukacin Al-ummar musulmi masoya Annabi (s) Baki daya zuwa wajen Muzaharar Mauludin Manzon Rahma (s) Wanda s**a saba shiryawa a DUK shekara Wanda zai kasance kamar haka insha Allah:
Rana: Litinin Mai zuwa 27-11-23
Lokacin: 10 am

Allah ya bada iKon halarta

Sayyid Zakzaky (H) Shi ne Mafitar Yan Nigeria da ma bakar fata Baki daya
12/11/2023

Sayyid Zakzaky (H) Shi ne Mafitar Yan Nigeria da ma bakar fata Baki daya

JAGORA ABUN KOYI 💚🥰💚🤍 YAYIN KHUDUBAR JUMU'A A TEHRAN NA KASAR IRAN
14/10/2023

JAGORA ABUN KOYI 💚🥰💚🤍 YAYIN KHUDUBAR JUMU'A A TEHRAN NA KASAR IRAN

Sojojin Allah 🫡🫡🫡
01/10/2023

Sojojin Allah 🫡🫡🫡

20/09/2023

DUK mumini tabbas Ali ne Shugaban sa a bayan Annabi saw kowaye shi

20/09/2023

LABBAIKA YA NABIYYALLAH,🤍💚🤍

Address

Sabon Gari
Nasarawa

Telephone

+2348089990767

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nasarawa burkullu Media posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Nasarawa burkullu Media:

Share