NI NASAN SIRRINAyar lele

NI NASAN SIRRINAyar lele Am gbagyi by tribe

02/05/2023
Ready for eat  Maman Islam ngdALLAH kara dankon soyayya dazaman lpy keda abban Islam🙏🙏🙏nake
26/04/2023

Ready for eat
Maman Islam ngd
ALLAH kara dankon soyayya da
zaman lpy keda abban Islam
🙏🙏🙏nake

Salam anyi sallah lpy ALLAH kar6i ibadunmuALLAH sa munacikin yantattun nayiina mai matsalar budewainada natural matsi in...
26/04/2023

Salam anyi sallah lpy
ALLAH kar6i ibadunmu
ALLAH sa munacikin yantattun nayi
ina mai matsalar budewa
inada natural matsi in&out
ina mai complain mijina na niman matan banza kema garzayoooooooohhhh
akwai mallaka na tsarki amma banaba mai kishiya
akwai mallaka da bitazai zai
akwai hadin cida kaza tantabara hanta
miji marowaci akwai hadinshi
akwai tsumi ingantaccen hadi
mai dauke sha awar wataya mace
banda maikishiya🙏🙏🙏
kayana ingantaccene babu algusu
nikehadawa bana rantsu dan kasayi
kayana gani yakoriji
in harkayi amfani dashi saika kawowani
haka kayana yake
gasauki ga aiki hadda sabulun gyaran jiki
duk ina gadawa na amare akwai kuma
na mallaka wato sunanshi mai hawainiya

saikunzo my contact
07069155702 🙏🙏🙏

08/09/2022

Gawadda takeso ta burge mijinta takoma kamar wata sarauniya yarika ji dake zaki koma kamar karamar yarinya to kiyi wannan sirrin wallahi kisamu bagigita da tsintsiyar mata da bakurul nisa u da gishirin gallo sai kizubasu abuta sujiku idan s**a jiku sai kirika tsarki dashi kijaraba kiga ikon Allah insha Allah gamai neman karin bayani ta kira ko watsapp ga number 07038828801

08/09/2022

Gameda lakanin sabulu wanda in akayishi yana karya sihiri ko kandun baka ko maita ko tsafi sanakuma yana bude harkoki samayya tazo sosai. Dafarko zaanemi rai dore da shuwaka da ganyan bedi sai matattar hawainiya sai chitta mai koko sai adakesu suyi gari sai asamo sabulun salo sai acha kudasu arika wanka wallhi zaaga abin mamaki gawanda bai iya hadawa akwai hadaddansa insha Allah ga mai Neman Karin bayani to ga number kira ko watsapp 07038828801

08/09/2022

Gameda laqanin mallaka dakuma Kiranye gawadda takeda saurayi ya yaudareta yaki turowa kokuma yaki yazo ai magana kokuma wadda mijinta yasa keta takeso yazo yamaidata ko kunyi fada da wani anaso yazo a shirya to wallahi tallahi indai akai ma wani wannan sirrin zaizo hajkace da masifar far soyayya sai yayi abinda akeso Insha Allah

Dafarko zaasamu hawainiya busassa sai asamu biyarana da kabi malan da farin gamo da farin goro guda ukku sai qudan da yamutu akan nama sai adan samo shi dayawa sai adakesu suzama dakan hayaki sai acha kudasu da kasshiful arwahu sai tsakanin magariba da Isha i aruka hayaka jiki ana kiran suna ayi asha mamaki wllh dan karin bayani ga number dinmu nan kira ko watsapp Insha Allah 07038828801

01/09/2022

SAKO GA DUK WATA MACE DA KADDARAR RABUWAR AURE YA AUKA MATA.

Shi rabuwar aure kaddara ce, kuma ba karshen rayuwa ba kenan kuma, sau da dama abu zai faru da ɗan Adam yana mai kin wannan abin amma alkhairi ne a gare shi, don haka wannan ki ɗauke shi a jarrabawa.

Kiji tsoron ALLAH a cikin dukkanin lamarin ki zai ba ki mafita ya azurta ki ta inda ba ki taɓa zato ba, kuma ya ba ki Kyakkyawar rayuwa bayan wannan da kuma miji mai NAGARTA.

Kada kiyi tunanin ba ki samun irin mijin da ya rabu da ke, a'a rahmar UBANGIJI mai yawa ne kuma babu mai cire rai daga rahmar UBANGIJI sai mara rabo, shi kwanciyar hankali aure ba'a yawan dukiya bane ko sarauta ko daukaka, a'a a kulawa ne da samun Hakkokin aure dai-dai gwargwado, kada don kin fita wata gida na alfarma kice sai irin mijin ko fiye da shi, a'a ki dubi nagarta, kuma kada ki ki wani mutumin kirki saboda ba yi da abin duniya matukar zai iya rike ki babu Wanda yasan menene gobe za ta haifar, kuma ba ki san hikimar UBANGIJI ba da ya turo shi gare ki.

Za ki fuskanci jarrabawa iri iri, wasu su miki isgili, wasu su raina ki, abinda yake karya da gaskiya duk a cakuɗa ayi ta yaɗawa, kiyi hakuri, hakuri domin ALLAH ki kauda kai, za ki ga canji a gurin mutane daban daban wanda kuma ba ki taɓa zato ba.

Kada sabo da zama da miji ya sanya ki soyayya da kananun yara wanda ba auren ki za su yi ba, kawai sai dai shiririta, kada saboda rashin tsayayye ki tsaida mutumin banza, ko ki auka soyayya da wa'enda kawai ba auren ki za su yi ba, sunji kawai ke bazawara ce bari su zo su yaudare ki, ayi ta soyayyar sabon ALLAH, kada ki biye musu matukar kina son samun miji na gari kuma da mafita a rayuwar ki, ki kame kanki daga lalata ballagazanci na karshe shine ki kinyi aure kin fita, kizo kina kwanciya da wasu samari ko wani namiji wannan tozarta kanki ne da ya'ya da dangi kuma saɓon ALLAH ne mai girma.
Ki samu sana'a duk kankantar sa ki rike kina yi, kiji tsoron ALLAH kada ki zamo mai kwadayin abin duniya ki auka abinda wasu s**a auka .

18/06/2022
02/06/2022
02/06/2022

Address

Lugodna
Paiko

Telephone

+2348137060681

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when NI NASAN SIRRINAyar lele posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to NI NASAN SIRRINAyar lele:

Share