Arewa Broadcasting company

Arewa Broadcasting company Kafar yada labarai dake kawo muku ingantattun labarai da dumi-dumin su.

Pantami ya yi watsi da sasancin da aka yi aka fitar da Jamilu Gwamna takarar Gwamnan jihar Gombe a APCWata sanarwa daga ...
03/05/2026

Pantami ya yi watsi da sasancin da aka yi aka fitar da Jamilu Gwamna takarar Gwamnan jihar Gombe a APC

Wata sanarwa daga bangaren masu goyon bayan Isa Ali Ibrahim Pantami ta bayyana rashin amincewa da abin da s**a kira “nadi” a matsayin consensus domin tsayar da dan takarar Gwamna a jihar Gombe, tana mai cewa hakan ya saba da tanadin dokar zabe ta Nijeriya.

Sanarwar da aka wallafa a shafin Pantamin na Facebook, ta jaddada cewa babu sahihin sasancin consensus sai idan dukkan masu neman takara sun amince a rubuce su janye, idan ba haka ba dole ne jam’iyya ta koma zaben fidda gwani kai tsaye.

Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya ya ajiye Sheikh Farfesa Pantami, ya zaɓi tsohon Shugaban kanfani wutar lantark...
03/05/2026

Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya ya ajiye Sheikh Farfesa Pantami, ya zaɓi tsohon Shugaban kanfani wutar lantarki na KEDCO Jamilu Isyaku Gwamna a matsayin wanda yake so ya gaji kujerarsa ta gwamna a 2027.

An zaɓi Yusuf Buhari a matsayin ɗan takaran sasanci (consensus) na kujerar ɗan majalisar tarayya na mazaɓar Daura, Sanda...
02/05/2026

An zaɓi Yusuf Buhari a matsayin ɗan takaran sasanci (consensus) na kujerar ɗan majalisar tarayya na mazaɓar Daura, Sandanmu da Mai'Adua a jam'iyyar APC.

Yaya kuke ganin zaɓen 2027 zai kasance?

Tinubu Zai Yi Balaguron Mako Biyu Zuwa Faransa, Kenya Da RuwandaShugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja a ranar ...
01/05/2026

Tinubu Zai Yi Balaguron Mako Biyu Zuwa Faransa, Kenya Da Ruwanda

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja a ranar Asabar domin rangadin ƙasashe uku—Faransa, Kenya da Ruwanda.

Wannan bayani ya fito ne daga bakin Mista Bayo Onanuga, Mai Bai Wa Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai da Tsare-tsare.

Da yake fayyace yadda tafiyar za ta kasance, Onanuga ya ce matakin farko na tafiyar Shugaba Ƙasar zai kasance a ƙasar Faransa, daga nan kuma zai tafi Nairobi ta ƙasar Kenya domin halartar taron "Africa-France Summit" wanda aka tsara zai fara a mako mai zuwa.

Taron, wanda Shugaban Faransa Emmanuel Macron da Shugaban Kenya William Ruto suke jagoranta tare, zai maida hankali kan sauyin makamashi, bunƙasa masana’antu marasa aiki da fetur, sauyin dijital, sake fasalin tsarin kuɗaɗen duniya, da kuma matakan yaƙi da sauyin yanayi.

Onanuga ya ce halartar Shugaba Tinubu a taron daga ranar 11 zuwa 12 ga Mayu zai ƙara jaddada ƙudirin Nijeriya na ƙarfafa haɗin gwiwar dabaru da ƙasashen Afrika da Jamhuriyar Faransa.

Taron mai taken “Africa Forward: Africa-France Partnerships for Innovation and Growth”, zai samar da babban dandali ga shugabannin Afrika da takwarorin su na Faransa domin tattauna muhimman batutuwa da s**a shafi nahiyar, ciki har da sauyin tattalin arziki, jure wa sauyin yanayi, bunƙasa ababen more rayuwa, ƙarfafa matasa, cigaban fasaha, da kuma gina zaman lafiya.

Bayan kammala taron na Kenya, Tinubu zai tafi Kigali, babban birnin ƙasar Ruwanda, domin halartar taron shekara-shekara na "Africa CEO Forum" wanda za a gudanar daga ranar 14 zuwa 15 ga Mayu.

Taron na bana mai taken “Scale or Fail” shi ne mafi girman taron shugabannin kamfanoni masu zaman kan su na Afrika, masu zuba jari, da masu tsara manufofi, inda za a mai da hankali kan hanzarta sauyin tattalin arziki ta hanyar haɗin kai, haɗa yankuna, da ƙara zuba jari tsakanin ƙasashe.

01/05/2026

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Alhaji Bindu, Colins Oba, Habeeb Musa Habeeb, Khadeejah Abubakar, Mahamadou Ismaël, ﺳﻌﺪﻭ ﻋﺒﺪﻭ, Zahraddini Abdullahi, Muhammad Bashir Umar Aminchi, Abdullahi Abubakar, Abba Sani, Sayyadi Aliyu Suleiman, Uzaifa Danladi, Abu Albany, Safiya Garba, Isiyaku Mohammed, Auwal Y Abdullah, Kamilu Dahiru, Usman Abdulkadir, Saratu Adamu, Zaharaddeen Yahaya, Istifanus Maaji Egoh, Ahmad Abdullahi Muhammad, Ukasha Muhammad, Usama Ibrahim Adamu Bichi, M Rayyan Y Ahmad, Ibrahim Yusuf, Rilwanu Saidu Ribah, Auwal Sulaiman, Yahaya Idris, Saminu Idris Achika, Mikaiu HM, Muhammad Nasir Yusuf, Ibrahim Aliyu, Zanjabila Zubair, Umarfaruk Abdullahi, Sorpheey Y Aleeu, Ḿr Bèè Øḿø Lïlé, Rukky Ningi, Umar Hamza Adam, Jaafar Suleiman Abdullahi, Yusuf Kano, Æūwål Müså Æbübåkår, Muhammad Dangiwa, Abdullahi Jamilu Hafizu, Bilyameenu Abdulhameed, Saminu Bilyaminu, Muhammad Tukura, Haruna Damaturu, Mamman Ahmad Fulani, Yusuf Yusuf

30/04/2026

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Alhaji Bindu, Colins Oba, Habeeb Musa Habeeb, Khadeejah Abubakar, Mahamadou Ismaël, ﺳﻌﺪﻭ ﻋﺒﺪﻭ, Zahraddini Abdullahi, Muhammad Bashir Umar Aminchi, Abdullahi Abubakar, Abba Sani, Sayyadi Aliyu Suleiman, Abu Albany, Safiya Garba, Isiyaku Mohammed, Auwal Y Abdullah, Kamilu Dahiru, Usman Abdulkadir, Saratu Adamu, Zaharaddeen Yahaya, Istifanus Maaji Egoh, Ahmad Abdullahi Muhammad, Ukasha Muhammad, Usama Ibrahim Adamu Bichi, M Rayyan Y Ahmad, Ibrahim Yusuf, Rilwanu Saidu Ribah, Auwal Sulaiman, Yahaya Idris, Saminu Idris Achika, Mikaiu HM, Muhammad Nasir Yusuf, Ibrahim Aliyu, Zanjabila Zubair, Umarfaruk Abdullahi, Sorpheey Y Aleeu, Ḿr Bèè Øḿø Lïlé, Rukky Ningi, Umar Hamza Adam, Jaafar Suleiman Abdullahi, Æūwål Müså Æbübåkår, Muhammad Dangiwa, Abdullahi Jamilu Hafizu, Bilyameenu Abdulhameed, Saminu Bilyaminu, Muhammad Tukura, Haruna Damaturu, Mamman Ahmad Fulani, Yusuf Yusuf, Khadiee Gopun, Sajoh Manzo

30/04/2026

Happy follow-versary to my awesome followers. Thanks for all your support! Hassan Dahiru Buhari

Matsalar mai na barazana ga jigilar Alhazan Nijeriya na 2026Rahotanni na nuni da cewa kamfanonin jiragen sama masu ɗauka...
30/04/2026

Matsalar mai na barazana ga jigilar Alhazan Nijeriya na 2026

Rahotanni na nuni da cewa kamfanonin jiragen sama masu ɗaukar Alhazai sun fara janye kansu daga shirin jigilar maniyyata zuwa aikin Hajjin shekarar 2026 sakamakon matsalar tsadar man fetur da ke addabar Nijeriya.

Me zaku ce a game da Wannan hular ta shugaban Kasar Burkina Faso a mulkin soji?Bayyana mana a Comment section.
27/04/2026

Me zaku ce a game da Wannan hular ta shugaban Kasar Burkina Faso a mulkin soji?

Bayyana mana a Comment section.

  Sousa, Tauraruwar yar wasan kwallon kafa na AlNasr Kenan dake Kasar saudiya, bayan ta karbi kalmar shahada a cikin wat...
27/04/2026

Sousa, Tauraruwar yar wasan kwallon kafa na AlNasr Kenan dake Kasar saudiya, bayan ta karbi kalmar shahada a cikin watan Ramadan din daya gaba ta.

Tace tana godiya ga kulob din sosai domin sun taimakawa rayuwarta baki daya daga duhu zuwa haske.

Fagen wasannin kwallon kafa

Address

Kaduna
Saminaka

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Broadcasting company posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share