26/03/2024
Assalamu alaikum.
Wannan shine AMINU USMAN ɗalibi na biyu a wannan makaranta da Allah ya bashi nasarar kammala haddar littafinsa a (ALQUR'ANI) a jiya.
Muna roqon Allah ya sanya Albarka a wannan karatu ya kuma saka littafin ya zama mai cetonsa.