Gaskiya24

Gaskiya24 Domin bada naku labari ko tallata hajojinku, zaku iya tuntubarmu a inbox dinmu.

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Mawaki Rarara Zai Auri A'isha Humaira A Gobe Juma'a?Cikin daren nan an fara yawo da hotunan shahararren...
24/04/2025

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Mawaki Rarara Zai Auri A'isha Humaira A Gobe Juma'a?

Cikin daren nan an fara yawo da hotunan shahararren mawaki Dauda Kahutu Rarara tare da abokiyar aikinsa A'isha Humaira da ke nuna zai angwance a gobe Juma'a.

Majiyar Kano Times ta ruwaito cewa za a ɗaura auren shahararren mawaki a Nijeriya Dauda Kahutu Rarara tare da abokiyar aikinsa A'isha Humaira a gobe Juma'a, a garin Maiduguri da ke jihar Borno.

YANZU YANZU: Sabida Watan Azumin Ramadan Bai kamata a rufe Makarantun Ba, Babu bukatar rufe Makarantu a cikin Ramadan, k...
13/03/2025

YANZU YANZU: Sabida Watan Azumin Ramadan Bai kamata a rufe Makarantun Ba, Babu bukatar rufe Makarantu a cikin Ramadan, ko a sauran kasashen Musulmi ma basa rufe wa, inji ƙaramar Ministan ilimi Suwaiba Ahmad

Ƙaramar Ministar Ilimi a Nijeriya, Suwaiba Ahmad ta bayyana cewa babu bukatar rufe Makarantun Nijeriya a watan Ramadan.

Ta bayyana haka ya yin da ta ke magana a shirin siyasa na gidan talabijin na Channels, Suwaiba Ahmad ta jaddada cewa ko a ƙasashen da Musulunci ya fi ƙarfi, ba a rufe makarantu a lokacin azumi.

Suwaiba ta ce tana roƙon gwamnatocin jihohin Bauchi, Katsina, da Kebbi da ka da su rufe makarantu, domin yin hakan na jefa harkar ilimi baya a waɗannan jihohi.

Masu karatu mene ne ra'ayoyinku?

AN RUFE KOFAR SHIGA ZAUREN MAJALISAR DOKOKIN JIHAR RIBADA ya yin da Gwamna Sim Fubara ya isa don gabatar da kasafin kudi...
12/03/2025

AN RUFE KOFAR SHIGA ZAUREN MAJALISAR DOKOKIN JIHAR RIBAD
A ya yin da Gwamna Sim Fubara ya isa don gabatar da kasafin kudin 2025. Rikicin siyasa ya dauki sabon salo!

Wannan rikici ya samo asali ne bayan da ‘yan majalisar 27 s**a sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC, lamarin da ya haddasa sabani tsakanin gwamnan da tsohon gwamna Nyesom Wike, wanda yanzu haka yake rike da mukamin Ministan Babban Birnin Tarayya.

A halin yanzu, ana ci gaba da bibiyar halin da ake ciki a Jihar Ribas, yayin da ake jiran matakin da za a dauka kan wannan rikicin siyasa. Shin, me kuke tunani game da wannan al’amari? Ya kamata majalisa ta tsige gwamna ko kuma a nemi sulhu?

DA DUMI-DUMI Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Mal Nasiru El-Rufai da wasu Tsofaffin Gwamnoni Sun fice daga APC Sun Koma SDP
10/03/2025

DA DUMI-DUMI Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Mal Nasiru El-Rufai da wasu Tsofaffin Gwamnoni Sun fice daga APC Sun Koma SDP

Gareku Jama'a?
10/03/2025

Gareku Jama'a?

Wallahi Munsan Tambuwal Aikin Banzane Allah Kajikan Baba Alu Badon Ya Mutuba.Abunda wasu sakkwatawa suke fadi kenan, ko ...
09/03/2025

Wallahi Munsan Tambuwal Aikin Banzane Allah Kajikan Baba Alu Badon Ya Mutuba.

Abunda wasu sakkwatawa suke fadi kenan, ko yaya kuke ganin wannan salon?

WATASABUWA: Za mu kai Jahohíɲ Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi Kotu, matuƙar basu janye matakin rufe makaraɲtu na makonni ...
08/03/2025

WATASABUWA: Za mu kai Jahohíɲ Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi Kotu, matuƙar basu janye matakin rufe makaraɲtu na makonni biyar da s**a yi ba døn hutun azumin Ramadan ~ Shugaban Ƙuɲgiyar CAN.

Me zaku ce?

HALARTAR TARON DA KUNGIYAR HADINKAN MUSULMI TA DUNIYA, TA KIRA, AKAN SAMO  HANYOYIN DA S**A DA CE, DOMIN SAMUN HADINKAN ...
06/03/2025

HALARTAR TARON DA KUNGIYAR HADINKAN MUSULMI TA DUNIYA, TA KIRA, AKAN SAMO HANYOYIN DA S**A DA CE, DOMIN SAMUN HADINKAN KUNGIYOYIN MUSULUNCI, DAKE CIKIN KASASHEN MUSULMI NA DUNIYA, TARON DA YA GUDANA CIKIN DARENNAN NA JUM'AH TA FARKO A CIKIN WANNAN WATA NA RAMADHAN, NA SHEKARAR 1446.H A BIRNIN MAKKAH, ABIN GIRMAMAWA, KUMA DAB DA WURI MAFI DARAJJA A DUNIYA, WATAU HARAMIN MAKKAH, INDA DAKIN ALLAH MAI ALFARMA YAKE.

A Cikin Daren nan na Jum'ah, 06/ga Watan Ramadhan Maigirma Mai yiwa Jama'a Hidima, Kuma Wakili A Majalisar Koli ta Majalisar Hadinkan Musulmi ta Duniya Mai Mazamni A Birnin Makkah Abin Girmamawa, Dottijo. Dr. Aliyu Magatakarda Wamakko, Sarkin Yamman Sakkwato, Sarkin Yakin Sakkwato.

Ya Samu Halartar Taron da Wannan Kungiya ta Hadinkan Musulmi ta Duniya ta yi Masa, Karkashin Jagorancin Shugaban Kungiyar Sheikh Abdulkarim Muhammad Al- Isah, Inda Taron Zai Tattauna Hanyoyin da Za'a Samu Hadinkan Musulmi na Duniya Tare da Toshe Duk Wata Kafa Wadda Zata Iya Kawo Sabani ga Kungiyoyin Musulunci na Duniya.

Muna Rokon Allah da ya yi Musu Muwafaqa ga Dukkan Abinda Za su Tattauna Kuma yasa Ayi Lafiya Akare Lafiya Cikin Nasara.

Rubutawa, Malam Bashir Gidan Kanawa.
Alhamis, 06/Ramadhan, 1446H dai dai da 06/03/2025

Majalisar Dattawa Ta Kori Sen.Natasha Na Tsawon Wata Shida Tareda Gindaya Mata Sharuda Masu Gauni.1.Dakatarda ita Har Ts...
06/03/2025

Majalisar Dattawa Ta Kori Sen.Natasha Na Tsawon Wata Shida Tareda Gindaya Mata Sharuda Masu Gauni.

1.Dakatarda ita Har Tsawon Wata Shida 6month Suspension
2.An Chilasta tah Akan Dole Ta rubuto Takardar Neman Yafiya Kamin Hutunda Aka Bata Ya Kare
3. ⁠Zata Tsaya Ta Huta Har Watani Shida
4. ⁠Za'a Rufe Office Dinta Kuma Zata Hannunta Duk Wani Abu Dakeda Alaka Da Ita Da Office Dinta Amatsayinta Na Sanata Ga Clerk Of The House
5. ⁠Karta Sake Kusanto Majalisar Dattawa Wato NASS complex Sai Ranarda Wa'adin Hutunta Ya Cika.
6. Andakatarda Albashinta Da allowances Da Jami'an Tsaro dake kula da ita.
7. ⁠Kuma An Umurceta Da Ta Daina Kiran Kanta Da sunan Sanata Tun Daga Cikin Gari Dama Wajen Kasa Dakuma Social Media.

Rubutawa Kware
Thurs.6 March 2025

Muna mikan ta'aziyyan mu ga daukacin musulmai bisa ga rashin babban malami  Shaikh Sa'eed Hassan Jingir. Muna addu'a All...
06/03/2025

Muna mikan ta'aziyyan mu ga daukacin musulmai bisa ga rashin babban malami Shaikh Sa'eed Hassan Jingir.

Muna addu'a Allah swt ya gafarta wa mallam ya karbi ayyukan da malam yayi na cigaban addinin musulunci.

06/03/2025

Yaushe za'a raba dabinon da Saudiyya ta aikowa ƴan Nigeria?
Tambayoyin da mutane keyi kenan.

Ko kun yarda da haka?
05/03/2025

Ko kun yarda da haka?

Address

Sokoto

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Gaskiya24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Gaskiya24:

Share

Category