AKH Multimedia

AKH Multimedia Media/News company

Bryan mbeumo ya rattaba hannun na shekaru 6 a Manchester united
21/07/2025

Bryan mbeumo ya rattaba hannun na shekaru 6 a Manchester united

08/07/2025
05/07/2025

Koda danka zaka nada amatsayin shugaban hukumar zabe sai mun kayar dakai a shekarar 2027 inji tsohon ministan matasa da wasanni a zamanin gwamnatin Shugaba Buhari Barista Solomon Dalong

Daily Trust

Gamayyar hadakar jami'yu su hakura sai shekaru 6 masu zuwaDw
05/07/2025

Gamayyar hadakar jami'yu su hakura sai shekaru 6 masu zuwa

Dw

Shin ko kungiyar PSG ta faransa zata cigaba dayin zarra tsakanin kungiyoyin kwallon kafa a fadin duniya Mu hadu a commen...
05/07/2025

Shin ko kungiyar PSG ta faransa zata cigaba dayin zarra tsakanin kungiyoyin kwallon kafa a fadin duniya

Mu hadu a comment section

09/08/2024

Barkan mu Juma'ah!

09/08/2024

The oldest Market in Nigeria 📌

Please watch & Share!

Hotunan zanga-zanga a waya garuruwa a Najeriya
01/08/2024

Hotunan zanga-zanga a waya garuruwa a Najeriya

01/08/2024

Ya Zanga-zangar lumana ke wakan a garuruwan ku?

CIKIN HOTUNA: Yadda Shugaban 'Yan Sandan Najeriya Ya Jagoranci Yi Wa Kwamandojin Shiya Na 'Yan Sanda Lakca Ta Musamman D...
28/07/2024

CIKIN HOTUNA: Yadda Shugaban 'Yan Sandan Najeriya Ya Jagoranci Yi Wa Kwamandojin Shiya Na 'Yan Sanda Lakca Ta Musamman Domin Suyi Aikin Su Cikin Ƙwarewa A Lokacin Zanga-zangar Da Ake Shirin Yi A Faɗin Ƙasar Nan

Idon Mikiya

Yanzu-Yanzu: Ƙungiyar 13×13 ta gudanar da gangamin taron jaddada goyon baya ga Shugaba Tinubu a jihar KanoCikin bayanan ...
28/07/2024

Yanzu-Yanzu: Ƙungiyar 13×13 ta gudanar da gangamin taron jaddada goyon baya ga Shugaba Tinubu a jihar Kano

Cikin bayanan da ƙungiyar ta fitar, ta bayyana wasu daga cikin nasarorin da shugaba Tinubu ya cimma a cikin shekara ɗaya kacal waɗanda su ne s**a ja hankalinta wajen shirya gangamin taro na musamman domin yabawa gami da jaddada goyon baya a gare shi.

Nasarorin da ƙungiyar ta bayyana sun haɗa da:

1. Samowa ƙananan hukumomi ƴancin cin gashin kai a kotun ƙoli, wanda hakan zai ba wa al'umma damar samun tsaro da zaman lafiya gami da wadatar kuɗaɗe a hannun jama'a.

2. Ƙirƙiro da sabuwar ma'aikata musamman domin kula da dabbobi, kiwo, da harkokin fulani domin gina tattalin arziƙi da wadata ƙasa da abinci.

3. Sake buɗe iyakokin Najeriya (Boda) domin ƴan kasuwa su fita su sayo kayan abinci da sauran kayayyakin buƙata su shigo da su Najeriya tayadda za a kawar da matsalar hauhawar kayayyakin masarufi.

4. Kafa sabuwar hukumar raya yankin Arewa maso Yamma wadda ta haɗa Jihohin: Kano, Kaduna, Jigawa, Katsina, Kebbi, Sokoto, da Zamfara tayadda arziƙi da cigaba za su wadata.

A jawabin da ya gabatar a wajen taron, shugaban ƙungiyar ta 13×13 reshen Jihar Kano, Muhammad Adam ya ja hankalin matasa da ka da su yarda wasu su yi amfani da su wajen lalata ƙasarsu da rusa tattalin arziƙin al'ummarsu, "shugaba Tinubu yana da kykkyawan fata, Wallahi ba shi ne ya jefa ƙasar nan a cikin matsi da talauci ba, mu kyautata masa zato". In ji shi.

Taron ya samu halartar shugaban gangamin na ƙasa gabaɗaya, Aminu Warkal tare da ɗumbin magoya baya daga sassa daban-daban na Jihar Kano.

Hausa Daily Times

Address

Tudun Wada

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AKH Multimedia posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share