29/10/2025
MIJIN HANIFA___
PART__5___
____________©®"Gaba daya ya bude bottles din ya 'dauko
belt ya nannade a hanunsa ya kura mata
ido, wani mugun tsananta yakeji.
KE! ya daka mata tsawa, a razane ta
'd**o idonta da s**ayi raurau tana
dubansa.
"Na miki k**a da wanda zaki raina?
"Kasa cewa komai tayi sai 'barin da jikinta
keyi.
"Am asking you, you piece of trash.
"A hankali ta soma girgiza kai,
"Murmushi yayi gamida 'dauko goran
ruwan sanyi ya shiga juye mata a jikinta
ga shi dama lokacin sanyi ake, take ta
shiga 'bari ha'de da kwalla ihu, wani
wawan mari ya 'daura mata yace "shut
up! Idan kika sake kuka plus goran ruwan
sanyi daya dan haka gwarama kiyi shiru.
"Kuka take tana 'barin sanyi amma
Haidar ko a jikinsa babu alamun tausayi a
tare da shi. Bayan wann azaba da ya
gama yima Hanifa yana ji yana gani tana
rawan 'dari yace oya tidy this mess. Haka
ta dauko mopa ta shiga goge wajen ga
sanyin ac gana gari ga kuma na ruwan
jikinta. Ta gama gyara wajen tsaf sann ya
fito da kayan wardrobe dinsa yace she
should tidy it. Tana gani ya dauki car key
ya fice gamida kulleta cikin 'dakin....
"Tsugunawa tayi a wajen tana rera kuka,
wani mugun tsanan yaHaidar na dada
fizganta.
"Koda mamy ta tambayi su Shema Hanifa
sai ce mata s**ayi tana sashen inna dan
haka mamy bata kuma bin ta kansu ba
dan tasan wataran s**an kwana wajen
kakar tasu mussaman Hanifa yar lele....Yana fita bai zarce ko ina ba sai gidan
abokinsa Saif,,
" Haidar sojan ruwa yau 'batan kai kayi
naganka a gidanmu, cewan Saif matashi
kyakyawa maiji da ku'di da class.
"Ka fara halin naka ko wllhi kasa tsiya zan
juya. Haidar ya fadi sanda yake kokarin
zama bisa sofa.
"Hannu Saif ya mika masa s**a gaisa
kafin yace "mutumina nasanka ne ba'a
ganinka saida dalili idan ba new series
nace maka na samu ba bazan ganka ba,
anyway yaushe kazo.
"Last week and gobe zan wuce insha
Allah.
"Haba dai so soon.
"Wllhi nayi receiving urgent call frm my
boss 'dazun nan.....
"Dariya Saif ya kyalkyale kana yace kace
in law dinka mana....
"Mtsw don't even start ko na rasa mata ai
bazan auri Lateefa ba kawai dai tana
'bata lokacinta ne. Toh wai ni yaushema
nakeda lokacin wasu mata, I don't think
suna agenda dina. Kawai so nake nayi
kusa da Dad dinta coz am spying on him.
"Saif ya tsare Haidar da ido sann yace "
kasan Allah zai tambayeka idan ka
yaudari yarinyar nan ka duba ka gani fa
how she's dying for you.
"So! Ni nace mata ta soni, beside ni ban
ta'ba ce mata ina sonta ba in the first
place kawai dai tana shirmenta ne.... Saif
zaiyi magana Haidar ya dakatar dashi ta
hanyar 'daga masa hannu yace " kaga
malam let's change the subject if not nayi
tafiyata...
"Murmushi Saif yayi gamida 'dauko masu
ta'din series din da suke bi *24*.
hira sosai s**a sha da Saif har s**ayi
sallahn magrib. 'Karfe 7:00pm on the dot
Haidar ya mi'ke dan tafiya gida tare s**a
fito da Saif s**a nufi gidansu Haidar...
"Tun bayan fitan Haidar Haneefah keta
cin aikin gyara masa wardrobe, saida ta
shirya komai ta maidasu mazauninsu. Ga
wani irin zazza'bi da ya sau'ko mata
lokaci guda, karkarwa take tana numfashi
da kyar abu k**an wasa nan fa taji bata
iya 'daga koda 'dan yatsanta ne. A haka
ta zube a wajen k**an sumemmiya.....
" yana zura key jikin 'kofa gaban shi yayi
mugun fa'duwa sai yanzu ya tuna da
Hanifa, yayi saurin 'karasa bu'de 'kofan
gamida shigewa bedroom. Kwance ya
ganta a 'kasa k**an bata numfashi,
gaba daya ya kidime ya 'karasa ya shiga
jijjigata yana ambato sunanta amma shiru.
"Saif dake zaune a parlor yaji shirun
Haidar yayi yawa ya mike ya nufi 'dakin,
da sauri ya 'karasa ganin Haidar na shafa
ruwa ma Hanifa....
"Lafia friend meya sameta,
"Dauko car key na mu kaita asibiti pls
Saif she's running out of conscious...
"Saif kam tuni yayi mutuwan tsaye yana
bin Haneefa da kallo... _tunda yake bai
ta'ba ganin kyakyawa k**ar Haneefa
ba_......." a fili ya furta "GOD HAVE
MERCY"....
"cikin 'kuluwa Haidar yace dan Allah ka
wuce muje kar ta mace mun a nan.... da
sauri Haidar ya azata bisa kafa'da s**a
nufi asibiti....
"Gaba 'daya sunyi jigum suna tunanin
baby sis dinsu har yanzu bata dawo daga
wajen yaHaidar ba gashi sunji fitar
motarsa ko wani irin azaba yake mata sai
Allah.... suna a haka mamy ta turo 'kofan
'dakin ganinsu tayi gab 'daya k**an
marassa lafia..
"Ku kuma lafia meye kuka zauna haka.
"Ba komai mamy Shema tayi 'karfin halin
fa'din haka....
"Har yanzu Hanifar tana sashen inna
ne..... mamy ta tambaya
"Kame kame s**a soma daidai nan
wayan mamy ya 'dau ruri...
"Daga 'daya 'bangaren Haidar yace
"mamy dama muna asibiti ne.. na kawo
Haneefa batada lafia...
"Haneef kuma ta fa'di sanda take fita
daka 'dakin.... su Shema kuwa kallon
kallo s**a shigayi wa junansu.
"Sady tace bakuji wayan da mamy keyi
ba da yaHaidar take waya kardai yaji ciwo
wa Hany ce.
"Haba dai saidai bata da lafia amma bazai
mata dukan kisa ba Shema ta fadi.
"Hm shiasa nake kwa'ban ta ai,
kwatakwata hany bata jin magana ta faye
tsaurin ido yanzu ga irinta nan, su sojoji
basuda imani ko ka'dan inagama idan
zaka shiga soja sai an