Ka Tashi Ka Yi

Ka Tashi Ka Yi KA TASHI KA YI
"Shafi ne da ke karfafa muku guiwa, shawarwari, da nasiha a cikin harshen Hausa. Ka tashi, ka yi aiki, ka cimma burinka!"

Muna kawo videoa da rubutu wadanda zasu taimaka maka ka motsa daga inda kake zuwa inda kake mafarkin zuwa.

Assalam barka da safiya*HANYAR SAMUN KUDI💵💰 A ONLINE KYAUTA BATARE DAKA SAKA KUDI BA🌲*Ga masu son sufara Mining din AVAC...
14/03/2024

Assalam barka da safiya

*HANYAR SAMUN KUDI💵💰 A ONLINE KYAUTA BATARE DAKA SAKA KUDI BA🌲*

Ga masu son sufara Mining din AVACOIN ga group na bude zanyi guiding dinku tun daga farko har zuwa matakin nasara insha Allah

Ga wadanda basu San meye *AVACOIN* ba wani sabon mining ne da akeyinsa Free idan katara Coins 400k zaka iya cire kudinka *USDT💵* $67 Wanda idan akayi converting din su zuwa naira zai k**a 💰
105k ko sama da haka ma, kuma genuine mining me wallahi mutane da dama sun cire wannan kudin, kuma ku kara Sani kyauta kawai aiki tukuru zakayi,

Allah yabada ikon halartar wannan Tutorial din🙏

https://chat.whatsapp.com/LCnt6GKjPmTAP81CwWmo4S

03/03/2024

Hanyar_samun_kudi_online_naira_5000_kullum👇👇👇👇👇👇👇
https://owodaily.ng/offer_ZjJIA

💘💘💘💘💘💘💘💘💘💘💘📸📸📸📸

Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf tare da Mataimakinsa da shugaban Majalisar Jihar Kano da yan Committe...
29/06/2023

Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf tare da Mataimakinsa da shugaban Majalisar Jihar Kano da yan Committee zartarwa na gwamnatin Jihar Kano sun kaiwa Jagoran Jamiyyar NNPP na kasa Sen Rabiu Musa Kwankwaso ziyarar barka da Sallah a gidanshi dake miller road bompai, Kano.

Masallacin idi ya dawo hayyacinsa ana saran gwamnan Kano da tawagar sa zasu gudanar da sallar su a gobe ta idin babbar s...
27/06/2023

Masallacin idi ya dawo hayyacinsa ana saran gwamnan Kano da tawagar sa zasu gudanar da sallar su a gobe ta idin babbar sallah a gurin, shin kaji dadin dawowa da al'uma gurin su ko kaima kana goyon bayan saida kayan al'uma ?

“Na ji cewa (Ganduje) ya ce zai mare ni, to ai ga ni nan, ya ruɗe ne kawai, waɗannan duk yarana ne a siyasance, ko kallo...
11/06/2023

“Na ji cewa (Ganduje) ya ce zai mare ni, to ai ga ni nan, ya ruɗe ne kawai, waɗannan duk yarana ne a siyasance, ko kallona ba zai iya ba, kawai a gigice yake a lokacin da ya fadi haka."

© Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso

Abba Gida Gida Reporters Tv

Hon Salisu Muhammad Kosawa yana daya daga cikin jagororin da s**a jagoranci kifar da Tsintsiya a jahar kano  gaskiya Nay...
11/06/2023

Hon Salisu Muhammad Kosawa yana daya daga cikin jagororin da s**a jagoranci kifar da Tsintsiya a jahar kano gaskiya Nayadda shima JARUMINE🔥🔥 Yaba da duk wata gudummawa da jagora ya k**ata ya bayar

Allah s.w.a ya kawo babban rabo mai amfani, Allah yasa kagama da duniya lafiya,

Ta'aziyaMai Girma Mataimakin Gwmnan Jahar Kano His Excellency Comdr Aminu Abdussalam Gwarzo Ya Halarci Jana'izar Abokins...
11/06/2023

Ta'aziya

Mai Girma Mataimakin Gwmnan Jahar Kano His Excellency Comdr Aminu Abdussalam Gwarzo Ya Halarci Jana'izar Abokinsa Kuma Amininsa Alhaji Rabiu Na Abba Gwarzo Wanda Allah Ya Yiwa Rasuwa Yau Tuni Anyi Jana'izarsa Muna Adu'a Allah Ya Jikansa Yayi Masa Rahama Amin.

Hon Hamza Ahmad Telan Mata.
11/6/2023.

Indai Mutum ba Munafuki bane ba,ka kalli Yadda Aka yi gine ginen son zuciya a gaban Makarantun da yayan talaka  suke zuw...
11/06/2023

Indai Mutum ba Munafuki bane ba,ka kalli Yadda Aka yi gine ginen son zuciya a gaban Makarantun da yayan talaka suke zuwa karatu, Amma Saboda adawa ta rufewa wasu idanu, sun kasa fitowa su yabawa Gwamnati akan abin Alkhairn da take gudanarwa.

Tirr da mutanen da son rai da kiyayya ta hana su fitowa su yabawa Sabon Gwamnan Jihar Kano, mu dai muna yaba masa tare da Addu'a da Fatan Allah ya cigaba da taimakon sa, Sannan ya kare shi daga Sharrin Makiya da Mahassada.

Allah yayi masa jangora ya bashi mashawarta nagari domin a Ciyar da Jihar mu da al'ummar mu gaba Amin.

Abubakar Ahmad Wudil
Abba Gida Gida Reporters Tv

Na Tabbata Zan Dawo Da Najeriya Cikin Hayya Cinta, Cèwar Sabon Shùgaban Kasa Alhaji Asiwaju Bola Ahmad TinubuTinubu ya c...
11/06/2023

Na Tabbata Zan Dawo Da Najeriya Cikin Hayya Cinta, Cèwar Sabon Shùgaban Kasa Alhaji Asiwaju Bola Ahmad Tinubu

Tinubu ya ce yana da hanyar da za ta sake ɗaukaka Najeriya da kuma kawo ci gaba ga kowa da kowa, ya ƙara da cewa “Zan iya tafiyar da hanya zuwa wadata, na san hanyar ilimi domin na yi imani da shi, na san hanyar da za a magance matsalar rashin tsaro. ƙasar."

Sai dai ya yi kira ga ƴan Najeriya da su ba shi damar yin aiki ta hanyar hakuri da taya shi addu’ar fatan yin nasara.

Ya ce, “Za mu yi aiki tare ne domin ba za mu koma lokacin da ake tari ba, ba za mu bari a yi mulkin k**a karya ba.”

Wanne fata zakù yi masa ?

Abubakar Ahmad Wudil
Abba Gida Gida Reporters Tv
Kwankwasiyya reporters
NNPP youth movement

Innanillahi Wa'innna Ilaishi Raju'un 😭😭 Allah Yayi Mahamud Na Danko Rasuwa Muna Neman Addu'ar 🤲 Muna Intamu Tazo Allah Y...
11/06/2023

Innanillahi Wa'innna Ilaishi Raju'un 😭😭 Allah Yayi Mahamud Na Danko Rasuwa Muna Neman Addu'ar 🤲 Muna Intamu Tazo Allah Yasa Mucika Da Kyau Da Imani 🙏

Yanzu naci karo da wannan posting din, muna addu,ar Allah yasa karshen wahalarsa kenan a yadda labarai s**a Nuna Accident yayi munai masa kyakkyawan zato insha Allah zai sami kyakkyawan sak**ako a lahira🙏🙏

AbubakAbubakar Ahmad Wudil WudilAbubakar Ahmad Wudil

Abba Gida Gida yaje duba masoyiyar nan tasa Aisha Tamburawa a Asibiti bisa hatsarin Mota data hadu dashi cikin wan nan s...
11/06/2023

Abba Gida Gida yaje duba masoyiyar nan tasa Aisha Tamburawa a Asibiti bisa hatsarin Mota data hadu dashi cikin wan nan sati. Kuyi mata Addu'ar Allah ya bata lafiya.

Abubakar Ahmad Wudil

Address

Wudil
Wudil
SADEEQONTOP

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ka Tashi Ka Yi posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share