HAN Hausa

HAN Hausa Aliiy Usman Nayara
(1)

22/05/2025

Zainab akwai Matsala.

Ina masu sha'awar aikin Media? Kuzo mu qaru da juna Online Class muka bude na yanda ake koyon aikin Jarida na haƙiƙa da ...
25/04/2025

Ina masu sha'awar aikin Media? Kuzo mu qaru da juna Online Class muka bude na yanda ake koyon aikin Jarida na haƙiƙa da sanin banbanci tsakanin ƴan Jarida da ƴan Media

Haɗi da tarayya da manyan Yan jaridu duniya na gida dana waje, ga mai buƙara mu hadu a whatApp 08039891989

HOTONA: Ranar farko ta Raya daren lailatul-ƙadari a garin Zariya. Photo: Auwal El'bataky. 🇵🇸
18/03/2025

HOTONA: Ranar farko ta Raya daren lailatul-ƙadari a garin Zariya.

Photo: Auwal El'bataky. 🇵🇸

14/03/2025

TAMBAYA: A ina aka samu Hadisin da yace "Ku gaggauta buɗa-baki ku jinkirta Sahoor?

Aliiy Usman Nayara

HOTONA: Ɗaukar dare na Husainiyyah Bakiyyatullah mallakin Sheikh Ibraheem Zak-zaky a shekarun baya kafin gwamnatin Buhar...
13/03/2025

HOTONA: Ɗaukar dare na Husainiyyah Bakiyyatullah mallakin Sheikh Ibraheem Zak-zaky a shekarun baya kafin gwamnatin Buhari ta rushe 💕💕💕💕

Mudeer din Girgiza Halara Aliiy Usman Nayara

13/03/2025

TAMBAYA: Tafsirin wani malami kake zuwa ko saurara a wannan watan na Azumi?

13/03/2025

Karkuyi sahur da Taliya
Dan Allah
😭

11/03/2025

Ana Karɓar Addu'ar Mai Azumi a Lokacin Buɗa Baki."

–Imam Musa Kazim(as)
Bihar al-Anwar, vol. 92, shafi na 255

Zanga-zanga ta barke sakamakon sace mutane 9 a jihar Ondo Zanga-zanga ta barke a Akure, babban birnin jihar Ondo sakamak...
11/03/2025

Zanga-zanga ta barke sakamakon sace mutane 9 a jihar Ondo

Zanga-zanga ta barke a Akure, babban birnin jihar Ondo sakamakon sace wasu ma'aikatan gine-gine su 9 a Owode Ilu-Abo da ke karamar hukumar Akure ta Kudu.

Jaridar The Nation ta rawaito cewa mutanen tara da dukkan su s**a fito daga Akure, an kwashe su ne su na tsaka da aiki.

Wasu mata dauke da alluna sun mamaye titunan Akure, inda su ka rufe babban titin Oba Adesida su na zanga-zangar nuna bakin ciki da faruwar lamarin.

Wata ‘yar’uwar daya daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su, Comfort Afolabi, ta ce an sace su ne a makon jiya.

Afolabi ta ce masu garkuwa da mutanen sun bukaci Naira miliyan 50 kafin ma su fara tattaunawa domin a sako su.

Ta ce masu garkuwa da mutanen sun sanya kudin fansa a kan Naira miliyan 100m kafin su sako su.

The Nation ta rawaito cewa Kwamishinan ‘yan sandan Ondo, Wilfred Afolabi, ya ce rundunar ‘yan sandan ba ta da kayan aikin da ake bukata don magance satar mutane da sauran masu aikata laifuka a yankin.

11/03/2025

Ƴan Muminai ku tashi kuyi Sahur kada ku makara. 💜💜

Address

Abuja

Telephone

+2348117447268

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when HAN Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to HAN Hausa:

Share