YOBE VOICE

YOBE VOICE media and publisher

23/10/2024
09/10/2024

Goodbye and Godspeed, Mr. Tata
You will not be forgotten.
Because Legends never die🫡

10/09/2024

DID YOU KNOW: Pakistan is the world's only Muslim-majority nation with nucle+ar weapons, who achieved nu-clear power status in May 1998.

As of 2024, Pakistan is estimated to have between 165 to 175 nucl-ear warheads, making it the 6th largest nu-clear power globally.

01/08/2024

My Cartoon Today

28/07/2024
26/07/2024

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na X Kwankwaso ya ce matatar mai ta ÆŠangote tana da muhimmanci ga tattalin arzikin Najeriya.

24/07/2024

The House of Representatives has called on President Ahmed Tinubu to suspend the Chief Executive Officer of the Nigerian Midstream and Downstream Petroleum Authority (NMDPRA), Farouk Ahmed over his unguarded utterances on high sulphur content in the diesel being produced at Dangote Refinery pending conclusive investigations into the allegations by the House.

Read more: https://dailytrust.com/reps-demand-nmdpra-ceos-suspension-over-dangote-refinery-comment/

24/07/2024

Hukumar Yaƙi da Yi wa Tattalin Arziƙi Ta’annati (EFCC) ta kasa gabatar da takardu a gaban Babbar Kotun Jihar Kano, wanda hakan ya kawo jinkiri a sauraron shari’ar tsakanin hukumar a da jagoran Jami’yyar NNPP na Kasa, Rabiu Musa Kwankwaso da wasu mutum bakwai.

Waɗanda aka shigar ƙarar sun haɗa da NNPP, Dokta Ajuji Ahmed, Dipo Olayanku, Ahmed Balewa, Cif Clement Anele, Lady Folshade Aliu, Injiniya Buba Galadima da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.

Lauya masu ƙara, Robert Hon, ya ce a shirye suke domin ci gaba da shari’ar.

Ya nuna cewa EFCC na da kwana biyar don shirya wa shari’ar, amma fiye da kwana 30 ta wuce ba tare da sun shirya ba.

Hon, ya bayyana cewa wannan shari’ar ta shafi ‘yancin ɗan adam ne, inda kuma ya roƙi kotu ta yi watsi da buƙatar EFCC na jinkirta shari’ar ba saboda ba su bayar da ƙwaƙƙwaran dalili.

Lauyan EFCC, Idris Ibrahim Haruna, ya nemi kotun ta ƙara musu lokaci domin su shirya amsarsu.

Alƙalin kotun, Mai shari’a Yusuf Ubale Muhammad, ya ɗage shari’ar zuwa ranar 24 ga watan Oktoba, 2024, domin ci gaba da sauraron ƙarar.

A baya kotun ta haramta wa EFCC k**a ko tsoratar da waɗanda ake ƙara har sai an kammala shari’ar.

Aminiya

Address

Wuse

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when YOBE VOICE posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share