HNN Hausa

HNN Hausa Ku Kasance Tare Damu Domin Samun Ingantattun Labaran Cikin Gida Nigeria Dama Wasu Sassa Na Duniya

Mai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji (Dr) Abdulmumin Kabir Usman CFR Ya Taya Tasi’u Sanusi Saulawa Murnar Samun Sabon Mats...
04/05/2026

Mai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji (Dr) Abdulmumin Kabir Usman CFR Ya Taya Tasi’u Sanusi Saulawa Murnar Samun Sabon Matsayin Mukaddashin Provost Marshal na Hukumar Kwastam ta Najeriya

Mai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji (Dr) Abdulmumin Kabir Usman CFR ya aike da saƙon taya murna ga Tasi’u Sanusi Saulawa bisa naɗinsa a matsayin Mukaddashin Provost Marshal na Hukumar Kwastam ta Najeriya.

A cikin wasiƙar mai ɗauke da kwanan wata 3 ga Mayu, 2026, Sarkin ya bayyana cewa naɗin Saulawa ya zo ne bisa cancanta da ƙwarewa, tare da nuna jin daɗinsa da alfahari ga wannan matsayi da ɗan asalin Jihar Katsina ya samu.

Mai Martaba ya ƙara da cewa wannan naɗi babban nauyi ne da ke buƙatar jajircewa, riƙon amana da kuma aiki tukuru domin tabbatar da an cika amanar da aka ɗora masa.

Sarkin Katsina ya yi addu’ar Allah Ya ba Saulawa lafiya, hikima da nasara wajen gudanar da wannan sabon aiki, tare da fatan zai ci gaba da kawo ci gaba ga ƙasa da al’umma baki ɗaya.

Haka kuma, ya bayyana cewa wannan nasara abin alfahari ne ga masarautar Katsina da ma Jihar baki ɗaya, yana mai fatan za ta ƙara inganta suna da martabar jihar a matakin ƙasa.

A ƙarshe, Mai Martaba ya yi fatan Allah Ya ƙara masa ɗaukaka tare da ba shi ikon sauke nauyin da aka ɗora masa yadda ya kamata.

Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Kwamitin Gudunarwa Na Banki Mallakin Jihar KatsinaGwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru R...
07/04/2026

Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Kwamitin Gudunarwa Na Banki Mallakin Jihar Katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, Ph.D, CON, ya kaddamar da Kwamitin Gudanarwa (Board) na Bankin Amana Microfinance mallakin jihar Katsina, a wani mataki na sake fasalin tsarin bankin domin fara cikakken aiki daidai da ka’idojin babban bankin Nigeria, CBN.

Gwamnan ya bayyana mambobin kwamitin a matsayin mutane masu gaskiya da kwarewa a harkar banki, yana mai nuna kwarin gwiwa cewa za su jagoranci bankin yadda ya kamata tare da tabbatar da cigabansa. Ya kuma bayyana cewa gwamnatin jihar ta sake kara jarin bankin zuwa kimanin naira biliyan daya, tare da aiwatar da muhimman gyare-gyare domin fadada ayyukan hada-hadar kudi, tallafawa kanana da matsakaitan sana’o’i (MSMEs), da rage dogaro da bankunan kasuwanci.

Yan kwamitin sun hada da:

1. Alhaji Muntaka Badaru Jikamshi – Chairman
2. Umar Zubairu – Managing Director
3. Hon. Malik Anas – Director
4. Mohammed Lawal Mukhtar – Darakta Independent Director
5. Dr. Mohammed Bashir Ruwa-Godiya – Member
6. Dr. Bello Mohammed – Independent Director
7. Hajiya Badiyya Hassan Mashi – Director
8. Hajiya Bilkisu Mohammed – Observer

A nasa jawabin karɓar aiki, Shugaban Kwamitin, Alhaji Muntaka Badaru Jikamshi, ya yaba da hangen nesa na gwamnan wajen bunkasa harkokin kasuwanci da sana’o’i, inda ya ambaci kafa Katsina State Enterprises Development Agency (KASEDA) a matsayin wani muhimmin mataki. Ya kuma yi alkawarin cewa kwamitin zai yi aiki tukuru domin tabbatar da nasara da dorewar bankin.

MS Ingawa
SSA, Media & Strategy
Katsina State Government
April 7, 2026.

KATSINA STATE GOVERNMENT HAS COMPLETED CYCLE 2 OF MARRIAGE-RELATED MEDICAL EXAMINATIONS AHEAD OF MASS WEDDING IN KATSINA...
07/04/2026

KATSINA STATE GOVERNMENT HAS COMPLETED CYCLE 2 OF MARRIAGE-RELATED MEDICAL EXAMINATIONS AHEAD OF MASS WEDDING IN KATSINA STATE.

The Katsina State Government, through the Ministry of Health, has successfully concluded the second cycle of marriage-related medical examinations for intending couples ahead of the forthcoming mass wedding.

The three-day statewide exercise commenced on Monday, 30th March, 2026, and was conducted across local government areas in Katsina State to include Katsina, Daura, Mani, Kankia, Dutsinma, Malumfashi, and Funtua, with designated centres serving neighbouring local governments to enhance accessibility and participation.

The exercise was designed to capture the remaining percentage of intending couples who were not covered during the first cycle, thereby ensuring that all beneficiaries undergo the required medical screening.

Throughout the exercise, medical teams carried out comprehensive screenings in line with established health guidelines, aimed at promoting healthy unions and preventing the spread of communicable and hereditary conditions.

This initiative reflects the continued commitment of the Katsina State Government to safeguarding the health and wellbeing of its citizens while strengthening family foundations.

The exercise concluded on Wednesday, 1st April, 2026, marking the successful completion of Cycle 2 of the medical examinations.

The process was closely monitored by a high-level supervision team from the Ministry of Health to ensure adherence to standards, quality service delivery, and the smooth conduct of activities across all designated centres.

This milestone represents a significant step forward in the overall preparations for the upcoming mass wedding in the state...

INEC DISMISSES CALLS FOR CHAIRMAN’S REMOVAL; SAYS IT WILL BE A DIRECT ASSAULT ON ITS INDEPENDENCE INEC chairman, Prof. J...
03/04/2026

INEC DISMISSES CALLS FOR CHAIRMAN’S REMOVAL; SAYS IT WILL BE A DIRECT ASSAULT ON ITS INDEPENDENCE

INEC chairman, Prof. Joash Amupitan says Any call for his removal outside the established constitutional process is not only a distraction but a direct assault on the independence of the nation’s electoral umpire.

A statement by the Chief press secretary to the INEC chairman, Adedayo Oketola notes that While a political party or a group is allowed to protect their interest, the Commission decided to comply with the Judgment of the Court of Appeal to avert a situation that occurred in Zamfara and Plateau States where elected officials were removed by the Election Tribunal on account of disobedience to Court Judgment.

The statement further adds that Proceeding to monitor the congress and convention of the David Mark-led ADC would amount to a disobedience to the court order since the relief claimed in the Originating Summons and other court processes filed include an order restraining INEC from monitoring any meeting, congress and convention of the party.

02/04/2026

President Bola Tinubu approves new measures expected to yield better result in addressing the perennial crises in parts of Plateau state...

BREAKING President Bola Ahmed Tinubu Set To Visit Jos, Plateau State On Thursday.
01/04/2026

BREAKING

President Bola Ahmed Tinubu Set To Visit Jos, Plateau State On Thursday.

FG DECLARES APRIL 3rd AND 6th PUBLIC HOLIDAYS FOR EASTER CELEBRATION The Federal Government has declared Friday, April 3...
01/04/2026

FG DECLARES APRIL 3rd AND 6th PUBLIC HOLIDAYS FOR EASTER CELEBRATION

The Federal Government has declared Friday, April 3rd, and Monday, April 6th, 2026, as public holidays to mark the Easter celebration.

A statement, Permanent Secretary at the Ministry of Interior, Magdalene Ajani, says the declaration was made on behalf of the Federal Government by the Minister of Interior, Olubunmi Tunji-Ojo.

The Minister congratulates Christians in Nigeria and the diaspora, urging them to reflect on the virtues of selflessness, forgiveness, love, and forbearance.

He also calls on Nigerians to remain committed to unity, tolerance, and peaceful coexistence.

Tunji-Ojo reaffirms government’s commitment to policies that promote national rebirth, economic growth, and shared prosperity, while wishing Christians a peaceful and joyful Easter celebration.

HOTUNA: Yadda gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda yabi sahun takwarorinsa don ziyartar shugaban kasar Nigeria, Shugaba Bo...
30/03/2026

HOTUNA:

Yadda gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda yabi sahun takwarorinsa don ziyartar shugaban kasar Nigeria, Shugaba Bola Ahmed Tinubu don taya shi murnar cika shekara 74 a duniya.

Cikin Hotuna.Yadda aka gudanar da taron addu’oi na musamman domin bikin cikar Shugaban Ƙasa, H.E Asiwaju Bola Ahmed Tinu...
29/03/2026

Cikin Hotuna.

Yadda aka gudanar da taron addu’oi na musamman domin bikin cikar Shugaban Ƙasa, H.E Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, GCFR shekaru 74 a duniya a masallacin ƙasa dake Abuja.

29-03-2026.

A yau Lahadi, Pakistan ta karbi bakuncin tattaunawa da Turkiyya, Masar, da Saudiyya na kokarin kawo karshen yakin Iran.
29/03/2026

A yau Lahadi, Pakistan ta karbi bakuncin tattaunawa da Turkiyya, Masar, da Saudiyya na kokarin kawo karshen yakin Iran.

Address

No 036 Umar Faruq Plaza Opp Post Office PZ
Zaria
8100031

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when HNN Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to HNN Hausa:

Share