Ashuk Media Servicess

Ashuk Media Servicess Our hotline:08100840878

We Specialised on Photography, Visuals and Sound Production, Documentaries, Advertisement, Event Planning/Coverage, Photo Album, Photos Enlargement, Jingles, MC on any Event and any other Media Activities within and outside Kaduna.

YAU LARABA _ 17/09/2025Ɗangote ya ce wasu miyagun ’yan kasuwan suna shirya maƙarƙashiya domin kashe matatar mansa kamar ...
17/09/2025

YAU LARABA _ 17/09/2025

Ɗangote ya ce wasu miyagun ’yan kasuwan suna shirya maƙarƙashiya domin kashe matatar mansa kamar yadda aka kashe masana’antar tufafin Najeriya.

Karin bayani Jaridar Aminiya
Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights
100M Followers

YAU LARABA _ 17/09/2025Daga yanzun hakka duk mambobin mu da basu yi rijista da kamfanin mai na Dangote ba suyi maza su h...
17/09/2025

YAU LARABA _ 17/09/2025

Daga yanzun hakka duk mambobin mu da basu yi rijista da kamfanin mai na Dangote ba suyi maza su hanzarta yi nan take ~ IPMAN

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights
100M Followers

YAU TALATA _ 16/09/2025Burkina Faso ta dakatar da amfani da biza ga masu don zuwa ƙasar daga kasashen Afrika Ayanzu.Burk...
16/09/2025

YAU TALATA _ 16/09/2025

Burkina Faso ta dakatar da amfani da biza ga masu don zuwa ƙasar daga kasashen Afrika Ayanzu.

Burkina Faso ta bayyana cewa ta soke kudin bizar dukkan matafiya daga kasashen Afrika, a wani mataki na saukaka zirga-zirgar mutane da kasuwanci zuwa kasar.

Sai dai ministan ya bayyana cewa dukkan matafiya daga Afrika za su ci gaba da cike fom ɗin neman biza ta yanar gizo, wanda daga bisani za a duba a amincewa ko a kasin haka.

Burkina Faso ta shiga jerin kasashe irin su Ghana, Rwanda da Kenya, waɗanda s**a sauƙaƙa ka’idojin tafiya ga matafiya daga Afrika.

’Yan ƙasashen yammacin Afrika tun da farko suna iya zuwa Burkina Faso ba tare da neman biza ba, amma wannan ka’ida na iya canzawa a nan gaba domin kasar ta fice daga ƙungiyar ECOWAS tare da makwabtanta, Mali da Nijar, waɗanda suma suke ƙarƙashin mulkin soja.

Kyaftin Traoré, matashin soja da ya karɓi mulki a juyin mulkin 2022, yana gabatar da kansa a matsayin jagoran ƙungiyar Afrika, tare da yin s**a ga Turawan yamma da mulkin mallaka.

16/09/2025

YAU TALATA _ 16/08/2025

Ɗangote ya zargi wasu miyagun ’yan kasuwan da ƙoƙarin kashe matatar mansa mai darajar dala biliyan 20, kamar yadda aka kashe masana’antar tufafi ta Najeriya

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan

DA DUMI-DUMIN TA: Lita Za Ta Koma N820: Motocin Dangote kuma 1,000 Za Su Fara Raba Fetur Kyauta.Matatar man Dangote ta f...
15/09/2025

DA DUMI-DUMIN TA: Lita Za Ta Koma N820: Motocin Dangote kuma 1,000 Za Su Fara Raba Fetur Kyauta.

Matatar man Dangote ta fitar da fiye da manyan motoci 1,000 na CNG yau Litinin domin fara rarraba man fetur kai tsaye ga dillala.

YAU LITININ _ 15/09/2025Kundin Bajinta na Guinness World Record ya tabbatar da cewa Hilda Baci ta sake shiga kundin baya...
15/09/2025

YAU LITININ _ 15/09/2025

Kundin Bajinta na Guinness World Record ya tabbatar da cewa Hilda Baci ta sake shiga kundin bayan da ta kammala girka shinkafa dafa-duka mafi yawa a cikin tukunya mafi girma a duniya.

A wanarwar da shafin ya wallafa a Instagram, ya ce Hilda ta sake kafa tarihi a kundin a karo na biyu, bayan ta shafe awa tara tana girka dafa-duka ta ƙananan buhun shinkafa 200 a tukunya mafi girma a duniya.

A shekarar 2023 ne Hilda ta fara shiga kundin bayan shafe fiye da awa 93 tana girki babu tsayawa.

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights
100M Followers

YAU LITININ _ 15/09/2025YANZU-YANZU: Tankokin Mai Na Ɗangote 1,000 Sun Fara Numfashi don  kutsawa jihohin Najeriya.Rahot...
15/09/2025

YAU LITININ _ 15/09/2025

YANZU-YANZU: Tankokin Mai Na Ɗangote 1,000 Sun Fara Numfashi don kutsawa jihohin Najeriya.

Rahoton ya bayyana cewa Kamfanin Mai na Dangote zai fara rabawa gidajen Mai Fetur ba tare da biyan kudin jigilar mai ɗin ba.

Shin kuna ganin dakon da Ɗangote zai riƙa yi kyauta zai rage farashin man fetur a Gidajen Mai a Najeriya ?

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
100M Followers

YAU LITININ _ 15/09/2025A ranar Laraba ne shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ba da umarni ga wani kwamitin gwamnat...
15/09/2025

YAU LITININ _ 15/09/2025

A ranar Laraba ne shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ba da umarni ga wani kwamitin gwamnatin tarayya da ya aiwatar da matakan gaggawa domin sake karya farashin kayan abinci a faɗin ƙasar.

DAGA SHAFIN BBCHAUSA

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights

YAU LITININ _ 15/09/2025Shugabannin Larabawa za su gudanar da taron gaggawa a Qatar kan harin Isra’ilaƘarin bayani BBC H...
15/09/2025

YAU LITININ _ 15/09/2025

Shugabannin Larabawa za su gudanar da taron gaggawa a Qatar kan harin Isra’ila

Ƙarin bayani BBC HAUSA - https://bbc.in/3K3cFSr

YAU LITININ _ 15/09/2025Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya yi ƙarin haske kan raɗe-raɗin cewa ya haramta yin wa'azi  a jih...
15/09/2025

YAU LITININ _ 15/09/2025

Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya yi ƙarin haske kan raɗe-raɗin cewa ya haramta yin wa'azi a jihar.

Gwamnan ya ce dole ne a riƙa tantance abin da malaman addini ke huɗuba a kai, domin wasu daga cikinsu na ɓata sunan mutane da sunan gwamnati.

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights
100M Followers

YAU LAHADI _ 14/09/2025YANZU YANZU:|• Ana Shirya Shiryen Fara Taron Yan Tiktok na Dauda Kahutu Rarara dake Garin Jos, ta...
14/09/2025

YAU LAHADI _ 14/09/2025

YANZU YANZU:|• Ana Shirya Shiryen Fara Taron Yan Tiktok na Dauda Kahutu Rarara dake Garin Jos, ta Jahar Filato, a Nigeriya.

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights
100M Followers

YAU LAHADI _ 14/09/2025DA DUMI-DUMIN TA: Wani mamakon ruwan sama da aka tafka tsakanin Alhamis da Juma’a a Zariya, a jih...
14/09/2025

YAU LAHADI _ 14/09/2025

DA DUMI-DUMIN TA: Wani mamakon ruwan sama da aka tafka tsakanin Alhamis da Juma’a a Zariya, a jihar Kaduna, ya yi sanadin ɗaiɗaita yara sama da 470 tare da lalata gidaje aƙalla 270.

Shugaban ƙaramar hukumar Zariya, Ahmad Muhammad Jaga, ya jagoranci tawagar haɗin-gwiwa da ta ƙunshi jami’an Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA), da Ƙungiyar Red Cross, domin duba yankunan da ambaliyar ta rutsa da su.

Unguwannin da s**a fi fuskantar barna sun haɗa da: Ƙofar Kuyanbana, Gangaren Mobil, Bayan-Cinema a Tudun Wada, Magume, Baƙo Zuntu, da Kamacha a Tukur-Tukur.

Rahotanni sun nuna cewa ambaliyar ta shafe gidaje, ta lalata kayan abinci, da na’urorin lantarki. Wasu daga cikin mazauna yankin sun ce sun shiga halin firgici lokacin da ruwan ya mamaye gidajensu, abin da ya tilasta musu ficewa a tsakiyar dare.

Tuni jami’an Red Cross, reshen Zariya, s**a fara raba kayayyakin tallafi ga waɗanda abin ya shafa. Tallafin ya haɗa da abinci, barguna da ɗaukin gaggawa ga iyalai da s**a rasa matsuguni.

Ashuk Media Servicess
Abubakar Hussaini Kidandan
Highlights
100M Followers

Address

Tudun Jukun
Zaria

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ashuk Media Servicess posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share