Teejay Support GROUP TSG

Teejay Support GROUP TSG ���
Speaker Nigeria � Alkhairi ne��
���Hon Abbas Tajudeen

05/09/2025

 Press Statement from the Office of the Speaker, House of RepresentativesSeptember 5, 2025Mawlud: Emulate Prophet Muhamm...
05/09/2025


Press Statement from the Office of the Speaker, House of Representatives

September 5, 2025

Mawlud: Emulate Prophet Muhammad, pray for Nigeria, leaders – Speaker Abbas

The Speaker of the House of Representatives Rt. Hon. Abbas Tajudeen, Ph.D., GCON, has congratulated Muslims as they celebrate Mawlud al-Nabī, the birth of Prophet Muhammad (SAW), urging them to continue to live by his example.

Speaker Abbas noted that the Prophet (SAW) exemplified holiness, forthrightness, discipline, and service to Allah (SWT) and humanity, stressing that his teachings are meant to guide mankind towards peace, love, and charity to one another.

The Speaker said that despite the socioeconomic challenges faced by Nigeria, the country has the potential to prosper if the leaders and the followers abide by the God-given principles as outlined by the Prophet (SAW).

While urging Muslims to continue to pray for their country, the Speaker called for support for the administration of President Bola Ahmed Tinubu, GCFR, and other leaders at different levels.

He emphasised that Prophet Muhammad (SAW) preached respect and prayer for constituted authorities.

Speaker Abbas wishes Muslims happy Mawlud al-Nabī celebrations.

Signed:

Musa Abdullahi Krishi
Special Adviser on Media and Publicity to the Speaker, House of Representatives, Federal Republic of Nigeria.

 Alhamdulillah!Alhamdulillah!!Alhamdulillahi Ala Kulli Halin ! Allah ya Azurtani da Samun Karuwa Na Yà Mace (Baby Girl) ...
29/08/2025


Alhamdulillah!
Alhamdulillah!!
Alhamdulillahi Ala Kulli Halin ! Allah ya Azurtani da Samun Karuwa Na Yà Mace (Baby Girl) Uwan Da Yàn Duk Suna Cikin Koshin Lafiya...Allah Yaraya mana (FATIMA).

SHUGABAN MAJALISAR WAKILAI TA TARAYYA, MINISTAN MUHALLI, KWAMISHINONI NA TARAYYA, SHUGABAN MAJALISAR DOKOKIN JIHAR KADUN...
14/08/2025

SHUGABAN MAJALISAR WAKILAI TA TARAYYA, MINISTAN MUHALLI, KWAMISHINONI NA TARAYYA, SHUGABAN MAJALISAR DOKOKIN JIHAR KADUNA DA SAURAN MANYAN IYAYEN JAM'IYYA SUN HALARCI TARON RUFE YAKIN NEMAN ZABE A ZARIA
...... Duk wanda yake siyasa a Zaria tsawon shekaru masu yawa ya san Ihamo mutum ne mai hakuri da son cigaba ~Rt. Hon Abbas Tajudeen

Yadda aka gudanar da bikin rufe yakin neman zaben dan takaran Majalisar Dokoki ta jihar Kaduna kenan a Zaria wato Hon Isa Haruna Ihamo wanda masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a karamar hukumar Zaria dama shiyya ta daya (Zone 1) duk s**a halarta karkashin jagorancin Shugaban Majalisar Wakilai ta Tarayya, Rt. Hon Abbas Tajudeen PhD GCON (Iyan Zazzau)

Kafin gudanar da wannan taro da aka yi a Zaria, a yammacin yau, Alhamis Shugaban Majalisar ya jagoranci tawagar don gudanar da zagaye na musamman a mazabar Basawa dake karamar hukumar Sabon Gari inda suma za'a gudanar da zaben cike gurbi ranar Asabar in Allah ya kai mu lafiya.

An dai gudanar da taro cikin farin ciki da annashuwa kuma an tashi lafiya, manyan baki duk sun koma gida lafiya, Alhamdulillah!

Muna fatan In sha Allahu ranar Asabar, 16/08/2025 Al'ummah zasu sake fitowa su kada kuri'un su ga yayan jam'iyyar APC da yardan Allah, Allah kuma yasa su zamo Alkhairi ga Al'ummah baki daya 🤲

Lawal Shehu Aliyu
SLA New Media
14/08/2025

 # TEEJAY SPORTS GROUP  #𝐆𝐀𝐌𝐀𝐘𝐘𝐀𝐍 𝐊𝐔𝐍𝐆𝐈𝐘𝐎𝐘𝐈 𝐃𝐀𝐊𝐄 𝐆𝐎𝐘𝐎𝐍 𝐁𝐀𝐘𝐀𝐍 𝐇𝐎𝐍 𝐈𝐒𝐀 𝐇𝐀𝐑𝐔𝐍𝐀 𝐈𝐇𝐀𝐌𝐎, 𝐒𝐔𝐍 𝐀𝐌𝐒𝐀 𝐊𝐈𝐑𝐀.Lokaci ya yi, kira kuma...
13/08/2025

# TEEJAY SPORTS GROUP #
𝐆𝐀𝐌𝐀𝐘𝐘𝐀𝐍 𝐊𝐔𝐍𝐆𝐈𝐘𝐎𝐘𝐈 𝐃𝐀𝐊𝐄 𝐆𝐎𝐘𝐎𝐍 𝐁𝐀𝐘𝐀𝐍 𝐇𝐎𝐍 𝐈𝐒𝐀 𝐇𝐀𝐑𝐔𝐍𝐀 𝐈𝐇𝐀𝐌𝐎, 𝐒𝐔𝐍 𝐀𝐌𝐒𝐀 𝐊𝐈𝐑𝐀.

Lokaci ya yi, kira kuma amfito fili, kongiyoyi sun fito matasa da ‘yan kishin zaria Kewaye constituency, a ƙarƙashin Rukunin Goyon Bayan Dan Takarar jam'iyyar APC Hon Isa Haruna Ihamo.

Kungiyoyi sun amsa kira domin tabbatar da goyan bayan su, ƙarƙashin shugabanci, Mataimaki Na Musamman Na Kakakin Majalisar Wakilan Tarayya Abuja, Alh Ismael Muhammad Yesko.

farko ya tabbatar mana cewa shugabanci na gaskiya yana karya na karyya, kuma Shugabanci na gaskiya yana haɗa kan al’umma.

Kowace Kungiya Karkashin Jagoranci Shugaban su, sunyi alkawari ranar zabe zasu fito, su zabi Hon Isa Haruna Ihamo a matsayin dan majalisar dokokin Jahar kaduna.

Alh Ismael Muhammad Yesko, yayi farin ciki, yanda yaga kungiyoyi suna goyan bayan wannan tafiya, kungiyoyi sama da dari biyu 200 ne s**a halarci wannan gagarimin taro a gundumar Tudun Wada Zaria.

Wannan fitowa da kungiyoyi s**ayi, ya nuna duk abun da mai girma Speaker Nigeria Rt Hon Abbas Tajudeen PhD GCON Iyan Zazzau, yake bayarwa aba kungiyoyi, tabbas yana zuwa han nayan su.

Allah Ubangiji yabamu nasara cikin sauki, Allah yakara tsare mana mutuncin Baban mu, mai girma Speaker Nigeria Ameen.

 𝐀𝐃𝐀𝐈𝐍𝐀 𝐑𝐀𝐈𝐍𝐀 𝐌𝐔🚫Duk Wanda yaga giwa da kibanta ya ganta.Bamu Shiga Siyasa ba Sai da Muka Samu Yarda Iyaye da Malaman mu...
11/08/2025


𝐀𝐃𝐀𝐈𝐍𝐀 𝐑𝐀𝐈𝐍𝐀 𝐌𝐔🚫
Duk Wanda yaga giwa da kibanta ya ganta.
Bamu Shiga Siyasa ba Sai da Muka Samu Yarda Iyaye da Malaman mu Kuma Muka yarda da Kanmu Wanda Hakan yana Karkashin yardan Allah ne, Dan haka Muna Son kusan Wannan Karatun Musamman Mu yaran Gidan Kakakin Majalisar Tarayya Nigeria 𝐑𝐭 𝐇𝐨𝐧 𝐃𝐫 𝐀𝐛𝐛𝐚𝐬 𝐓𝐚𝐣𝐮𝐝𝐞𝐞𝐧 𝐈𝐲𝐚𝐧 𝐙𝐚𝐳𝐳𝐚𝐮 𝐏𝐡.𝐃 𝐆𝐜𝐨𝐧

Kashi 95℅ na Yan Media gida Musamman Support Groups mu masu Sana'a ne shi yasa kullum ake ganinsu online saboda muna da na siyan DATA komin tsada ta

A DAINA RAINAMU.....!!!

Idan kuma a Yan zaman banza kake ganinmu ko Yan maula wannan kuma ra'ayinka and you are entitle to it.

Mudai bazamu dai cewah "IYAN ZAZZAU Abbas Tajudeen ALHERI NE" ba, idan kumah shine bakusanji mu kuma bazamu daina ba.

IYAN ZAZZAU ALKHAIRI NE !
IYAN ZAZZAU ALHERI NE!!
IYAN ZAZZAU ALHERI NE!!!

Address

Zaria

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Teejay Support GROUP TSG posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category