Khuddamun Nabiyi Association of Nigeria

Khuddamun Nabiyi Association of Nigeria As Awarness for the people of khuddamun nabiyi (S.A.W) and propagation of Islam

Innalillahi wa inna ilaihi raji un......... Allah yayi ma Sheikh malam mainasara liman shugaban masu wa azi na fitynul I...
26/04/2025

Innalillahi wa inna ilaihi raji un.........

Allah yayi ma Sheikh malam mainasara liman shugaban masu wa azi na fitynul Islam rasuwa

Innalillahi Wa'inna Ilaihir Raji'uun 😭 Allah Yayi Rasuwa Ma Daya Daga Cikin Manya Manyan Sahaban Shehu Tijjani Usman Zan...
21/03/2025

Innalillahi Wa'inna Ilaihir Raji'uun 😭

Allah Yayi Rasuwa Ma Daya Daga Cikin Manya Manyan Sahaban Shehu Tijjani Usman Zangon Bare Bari

Wato Alh. Nasiru Ahli Ma Haifin Omar Naseer Ahli

Muna Rokon Allah Ya Sadashi da Manzon Allah S.A.W Allah Ya Karbi Bakuntarsa Allah Ya Albarkaci Abin da Ya Bari

Muna Miqa Ta'aziyyar Mu ga Dukkanin Iyalan Wannan Bawan Allah Musamman Omar Naseer Ahli

Za'ayi Jana'iza Yau Jumma'a 21/03/2025
LOKACIN: Bayan sallah Jumma'a 1:30
WURIN: Gidansa dake kan titin Katsina Road Tudun Bojuwa, Kano State

Allah Ya Bada Haquri

Ziyara Ta Musamman Ga Tsohon Shugaban Kasa Nigeria Alh. Muhammadu BuhariWanda Maulana Sheikh Prof. Ibrahim Maqari (H) S*...
12/02/2025

Ziyara Ta Musamman Ga Tsohon Shugaban Kasa Nigeria Alh. Muhammadu Buhari
Wanda Maulana Sheikh Prof. Ibrahim Maqari (H) S**a Kaimishi Agidanshi Dake Daura Katsina State,
Muna fatan ALLAH Yaqara inganta mana lafiyansu 🤲

"Jan hankali akan zaman Lafiya da Yancin Addini a Cikin Makarantu ko Hukumomin Gwamnati" - Rubutun babban lauyan Najeriy...
11/02/2025

"Jan hankali akan zaman Lafiya da Yancin Addini a Cikin Makarantu ko Hukumomin Gwamnati" - Rubutun babban lauyan Najeriya, Sunusi Musa (Senior Advocate of Nigeria)

Alhamdulillah, ance shugabbanin darikar Tijjaniya sun zauna da hukumar jami’ar Tarayya dake Dutsinma a Jihar Katsina. Ance kuma an cimma matsaya an Kuma baiwa daliabai damar ci gaba da yin wazifarsu kullum.
Ya dace kowane mutane sun rinka gane iyakarsu a komai. Idan mutum yana aiki a wata ma’aikata ta gwamnati, ya tsaya iya aikin da aka ba shi. Ko da wasu suna wani abu da mutum yake ganin ya sabawa fahimtarsa, bai dace yayi amfani da ofishinsa don hana abinda dokar da ta kafa ofishin nasa ko ma’aikatar bata hana ba.

Ita Jami’ar nan daga sunanta ma zaka ga ance ta tarayya, kaga daga nan kasan kenan hadin gambizane. A hadin gambiza kuma zaman hakuri akeyi.

Irin wanan ya taba faruwa muna Law School, wata asabar yan NASFAT sunzo gudanar da wani zikiri a masallaci, wasu masu zafin ra’ayi a cikin shugabannin MSS s**aje s**ace zasu koresu har akayi hatsaniya. A lokacin bana manta yadda Daraktan Mulki kuma Sakataren Council of Legal Education na loakcin, Yusuf Shehu Usman ya gargademu akan cewa Masallaci bana MSS bane na makaratane, kuma bamu da hurumin hana yin wani zikiri a ciki. Haka aka kashe wutar. Na yabawa Darakta mulki yadda yayi amfani da wisdom aka bar maganar ba tare da an hukunta wani dalibi a cikin wadanda s**a yi kokarin tada hatsaniya ba.

Jama’a don Allah mu gane cewa Gwamnati fa ta kowace. Yadda idan kana da dan musulmi dan darika kake da hakkin Gwamnati ta baka damar gudanar da addininka iya fahimtarka matukar bai shiga hakkin wasu ba, haka ma Musulmi dan Izala ko kirista yake da wanan damar. Idan mutum yana son kada ya bari a yi wani zikiri na daban da ya saba fahimtarsa, abinda ya dace shine kawai ya gina tasa ma’aikatar ko makaranta ya kuma kafa sharadinsa na cewa shi ga tsarinsa. Wanan babu wanda ya isa ya ce masa don me. Idan ma wani yayi magana sai muce a bar masa kayassa, hakk

Inna'lillah Wa'inna Ilaihir Raji'un.Allah Ya Yiwa Sheikh Modibbo Ibrahim Daware Rasuwa A Najeriya.Allah ya yiwa daya dag...
07/02/2025

Inna'lillah Wa'inna Ilaihir Raji'un.

Allah Ya Yiwa Sheikh Modibbo Ibrahim Daware Rasuwa A Najeriya.

Allah ya yiwa daya daga cikin manyan malaman Musulunci kuma jigo a darikar Tijaniyya Sheikh Modibbo Ibrahim Daware dake jihar Adamawa rasuwa.

Sheikh Modibbo Ibrahim Daware mabiyin darikar Tijaniyya kuma sufi bawan ALLAH wanda ya hidimtawa addinin Musulunci da yada darikar Tijaniyya a Najeriya da kasar Cameron.

Allah ya jikan sa da rahma ya gafarta masa, Allah ya karbi shahadar sa. Amiin Yaa ALLAH

Daga: Tijjaniyya Media News

Masallacin Jami'ar BUK na dukkan Musulmi neRashin adalci da rashin son zama lafiya ne a ware wasu tsirarun mutane a fifi...
06/10/2024

Masallacin Jami'ar BUK na dukkan Musulmi ne

Rashin adalci da rashin son zama lafiya ne a ware wasu tsirarun mutane a fifita su akan shaanin masallacin BUK,ta yanda s**a mayar dashi wajan tallata akidaun su.
Sanin kowa ne mai martaba sarkin kano Abdullah bayero shine ya bada filin wannan makaranta aka gina shi,sarki Alh kuwa sufi ne.
Ba muna nufin cewa masallaci zai zama na sufaye bane,aa kowa a bashi dama yayi abinda yake so yayi a masallacin,hakan shine zai tabbatar da anyi adalci ga kowane bangare.
Sannan ina kira ga dukkan mabiya sufanci,wajibi ne ku hada kanku wajan ganin an magance matsalar nan ta hannun shugabancin wannan jami'a mai albarka,domin bai kamata ku zura idanu ana yiwa mabiya sufanci cin kashi a shaanin masallaci ba.

FAl -TAJ-ALANAL HIFZA KITABUKAL KAREEM KARAMATI ILA LIQA'IKAL AZEEM.. Cikin karamomin Shehul Islam Shehu Ibrahim Inyass ...
27/08/2024

FAl -TAJ-ALANAL HIFZA KITABUKAL KAREEM KARAMATI ILA LIQA'IKAL AZEEM.. Cikin karamomin Shehul Islam Shehu Ibrahim Inyass R.T.A. ya Roki Allah Yana cewa:ya Ubangiji ka Maida Haddan Alqur'ani Mai girma yazama Karamata Yayi Sauki Cikin Almajiraina Haqiqa munga haka a zahiri kusan dukkanin Wanda suke lashe Gasan Karatun Alqur'ani na Duniya Almajiran Shehu Ibrahim Inyass ne R.T.A. marigayi Sayyadi Malam Ahmad Bn Maulana Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya taba lashe Irin Wannan gasa a kasar Saudiyya kamar Shekaru kusan Ashirin da S**a gabata Kuma gashi yanzu ma Daya Daga Cikin yan'uwa watto Gwani Sayyadi Ibrahim Sheikh Muhammad Nasir Shira shima ya sake lashe wannan Babban Namban yabo na Duniya Muna taya Dukkan yan'uwa ya'ntijjaniyya ya'nfaidan Shehu Ibrahim Inyass murnar Samun Wannan Gagarumin Nasara Allah yakara wa Maulana Sheikh Dahiru Usman Bauchi Lafiya da Nisan kwana Alfarmam Ma'aiki S.A.W..

Alhamdulillah masha Alhamdulillah masha Allah,Allah ya kara jadada rahama Agare Shi albarkacin ANNABI da AL QUR'ANI S,,,...
03/08/2024

Alhamdulillah masha Alhamdulillah masha Allah,
Allah ya kara jadada rahama Agare Shi albarkacin ANNABI da AL QUR'ANI S,,,, A,,,, W

Muna Gayyatar kowa da kowa
28/07/2024

Muna Gayyatar kowa da kowa

Ka mayar da hankali wajen  naka ginin, maimakon ƙarar da lokaci da ƙarfi cikin rusa ginin wani.Idan ka yi nasarar rusawa...
28/07/2024

Ka mayar da hankali wajen naka ginin, maimakon ƙarar da lokaci da ƙarfi cikin rusa ginin wani.
Idan ka yi nasarar rusawa, baka yi komai ba, idan baka yi nasara ba, ka bata lokacinka.
Shi kuwa a dukkan yanayi biyu, yana da riba.

Alhamdulillah masha Allah taro ya tashi lpy Allah yabasu zamanAllah yasanya alheri
28/07/2024

Alhamdulillah masha Allah
taro ya tashi lpy
Allah yabasu zaman
Allah yasanya alheri

MENENE HAKURI ?Wata rana an tambayi Annabi (S.A.W) cewa " mene ne HAKURI ? "Sai Annabi (S.A.W) Yace:  {1} Juriya kan bak...
27/07/2024

MENENE HAKURI ?

Wata rana an tambayi Annabi (S.A.W) cewa " mene ne HAKURI ? "
Sai Annabi (S.A.W) Yace:
{1} Juriya kan bakin ciki.
{2} Yin raha ga makiyi.
{3} Barin mummunan zato.
{4} Cire girman kai.
{5} Karbar uzuri a gurin da kasan babu gaskiya.
{6} Hakuri a inda kake da karfin ramuwa.
{7} Yafiya ga wanda ya cuce ka. {8} Kyautatawa ga wanda ya kyautata maka.
Ya ALLAH ka bamu ikon kamantawa dan Alfarmar Annabi (S.A.W)

Mu na Annabi ne Annabi namu ne Tutar yabo 🙏🙏🙏

Address

Tudun Wada

Telephone

+2348166601821

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Khuddamun Nabiyi Association of Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category