AKSAM MEDIA

AKSAM MEDIA This page was created for News establishment

JUST IN: 🇷🇺🇧🇷 Russian President Putin and Brazilian President Lula da Silva agree to strengthen BRICS cooperation follow...
09/08/2025

JUST IN: 🇷🇺🇧🇷 Russian President Putin and Brazilian President Lula da Silva agree to strengthen BRICS cooperation following US tariffs.

Source BRICS

09/08/2025

Mataimakin shugaban kasa ya fallasa asirin manyan ministotin shugaba Tinibu

Jarumar Kannywood ta yi aure a sirri domin Wasiyyar da Mahaifinsu Ya Bari kan Auren Ƴaƴansa kafin Ya Rasu Yayan Rahama S...
09/08/2025

Jarumar Kannywood ta yi aure a sirri domin Wasiyyar da Mahaifinsu Ya Bari kan Auren Ƴaƴansa kafin Ya Rasu

Yayan Rahama Sadau da ke kira Haruna Ibrahim ya tabbatar da daura auren ta a Kaduna yau Asabar 9 ga watan Agusta 2025, da sadaki N300,000

Mutumin da aka fi sani da Abba Sadau ya bayyana cewa wasiyyar mahaifinsu ta ƙarshe ita ce auren yayansa mata

Ya ce mijin Rahama mai suna Ibrahim ba dan Kannywood ba ne, kuma ba a sako hotonsa ba saboda iyalansu sun ɓoye labarin auren ne

08/08/2025

Bayani akan sulhu da makiyan Allah Masu yin taaddanci ga bayin sa

Kananan hukumomi 198 zasu hadu da ambaliyar ruwa cikin sati biyu masu zuwa: NiHSAGwamnatin tarayya ta bukaci hukumomin d...
08/08/2025

Kananan hukumomi 198 zasu hadu da ambaliyar ruwa cikin sati biyu masu zuwa: NiHSA

Gwamnatin tarayya ta bukaci hukumomin daga jihohi 31 ciki har da Abuja su dau nauyin wayar da kan mutane wajen daukar matakin kaucewa ambaliyar ruwa wadda zata iya afkuwa cikin sati biyu masu zuwa

Bukatar hakan ya fito a wani gargadi da Hukumar NiHSA ta fitar inda ta ce ambaliyar zata iya shafar kananan hukumomi 198 cikin jihohin Adamawa, Akwa Ibom, Anambra, Bauchi, Bayelsa, Benue, Borno, Cross River, Delta, Ebonyi, Edo, FCT, Gombe, Imo, Jigawa, Kaduna, Kebbi, Kogi, Kwara, Lagos, Nasarawa, Niger, Ogun, Ondo, Plateau, Rivers, Sokoto, Taraba, Yobe, da kuma Zamfara.

Hukumar ta haska cewa ambaliyar zata shafi gidaje na fiye da mutane 832 da kuma kawo cikas wajen zirga-zrgar ababan hawa.

Darakta Janar na hukumar NiHSA, Umar Mohammed ya ce akwai bukatar mutane su zauna cikin shirin ko ta kwana domin kaucewa asara da ka iya afkuwa.

A karshe ya yi kira ga gwamnonin yankunan da abin zai shafa da shuwagabannin kananan hukumomi da su dauki matakin da ya dace domin kare alummomin su

Gwamna Abba Kabir ya fada wa sakataren gwamnatin sa cewa duk wanda ya gaji da yiwa alumma aiki a gwamnatin sa ya ajiye m...
06/08/2025

Gwamna Abba Kabir ya fada wa sakataren gwamnatin sa cewa duk wanda ya gaji da yiwa alumma aiki a gwamnatin sa ya ajiye mukamin sa zai nada wanda zai iya shidimtawa mutane

Kalaman na gwamnan Kano, na zuwa ne bayan kwamishinan sufurin jihar, Ibrahim Namadi ya ajiye muƙaminsa kan zargin alaƙarsa da mutumin da ake tuhuma da safarar miyagun ƙwayoyi a Kano.

Kalaman Trump ya ja shugaban kasar India ya bukaci yan kasar sa su daina sayen kayayyakin da aka sarrafa na kasashen waj...
03/08/2025

Kalaman Trump ya ja shugaban kasar India ya bukaci yan kasar sa su daina sayen kayayyakin da aka sarrafa na kasashen waje

🇮🇳🇺🇸

Wata kungyar mai goyon gwamna Abba Gida-gida ta baiwa Dan Bello kyautar girmamawa
01/08/2025

Wata kungyar mai goyon gwamna Abba Gida-gida ta baiwa Dan Bello kyautar girmamawa

31/07/2025
28/07/2025

Abubuwan da ke hana mace samun salam a kabarin ta tare da Farfesa Sheikh Umar Sani Fagge

Address

Istanbul

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AKSAM MEDIA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AKSAM MEDIA:

Share