Rariya Newspaper

Rariya Newspaper Labarai
Ziyarci shafin Labaran Duniya domin samun rahotannin bidiyo da hotuna kan labarun Najeriya da Kuma da ma sauran sassan duniya baki daya.

29/07/2019

Mazauna wannan yanki sun dinga yin tururuwa zuwa tafkin da mataccen kifin yake, inda s**a yi ta sarar

29/07/2019

’Yar Gwamna jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, Balaraba Ganduje, ta bawa fitaccen mawakin nan Ado Gwanja wata tsaleliyar Mota -

29/07/2019

Ranar Asabar ne 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan Boko Haram ne a kan babura s**a yi dirar mikiya

22/02/2019

A yau ne Kwamishinan ‘yan sandan jihar Zamfara Mista Celestine Okoye ya sanar wa da manema labarai a ofishin hukumar zabe dake garin Gusau cewa rundunar ‘yan sandan jihar ta samu nasarar k**a wata mota dankare da kayan zabe za a kaisu Sokoto daga Abuja.   Okoye ya ce bincike ya nuna cewa wasu n...

15/02/2019

ZABEN 2019ZABEN GWAJI AKAN SHUGABAN KASA By Yazid Faggo - February 15, 2019 0 7 Share Facebook Twitter Google+ Pinterest WhatsApp DANNA DOMIN ZABEN GWAJI AKAN SHUGABAN KASA Wa kake so a matsayin shugaban kasa ?Atiku AbubakarMuhammad Buhari5 votes · 5 answersVote Share Facebook Twitter Google+ P...

12/02/2019

Yaki da cin hanci da rashawa Tsohon sakataren gwamnatin Buhari zai kwana a hannun EFCC By Sunusi - February 12, 2019 0 42 Share Facebook Twitter Google+ Pinterest WhatsApp A wani abinda bai cika faruwa a Nijeriya ba, tsohon sakataren gwamnati maici ta shugaban kasa Muhammad Buhari zai ci gaba da kwa...

10/02/2019

ZABEN 2019KWANKWASO YA JIJJIGA APC A JIHAR KANO By Sunusi Dahiru - February 10, 2019 0 6 Share Facebook Twitter Google+ Pinterest WhatsApp A Karon farko taron jam’iyyar adawa ta PDP a jihar Kano ya jijjiga mabiya jam’iyyar APC dake faɗin jihar da kasa baki daya. Sanata Rabi’u Musa kwankwaso w...

07/02/2019

LABARAIDA DUMI-DUMIN SA yajin aikin ASUU yazo karshe By Admin - February 7, 2019 0 19 Share Facebook Twitter Google+ Pinterest WhatsApp Kungiyar malaman jami’o’i ASUU ta dakatad da yajin aiki da aka kwashe watanni uku anayi yanzu bayan sulhu da gwamnatin tarayya. Za’a koma makaranta gobe Juma....

28/11/2018

"Insha Allahu Kafin Na Bar Office A Matsayin Shugaban Kasar Najeriya Sai Na Ga Karshen Boko Haram, Zamu Shafe Ruhinsu Daga Doron Duniya.." "..Gwamnatin Mu Zata

28/11/2018

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta bayyana cewa wasu mutane biyu da ke bayar da muhimmin shaida a shari’ar tsohon gwamnan Adamawa, Murtala Nyako

28/11/2018

Lokacin Da Ake Tafka Takaddama Tsakanin Kungiyar Kwadago Da Gwamnatin Nigeria Kan Karin Mafi Karancin Albashi Daga Dubu Goma Sha Takwas 18000 Zuwa Naira 30000 D

27/11/2018

Shugaban jam’iyyar APC mai mulki a mataki na kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya ce za suyi amfani da tsala tsalan mata wadanda s**a amsa sunan su mata, wajen

Address

Istanbul
99628

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Rariya Newspaper posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share